Siyasa
-
Naja’atu Muhammad: “Babu Dabarar da Za ta Kawo Tinubu Nasara a 2027”
Fitacciyar ’yar gwagwarmayar siyasa, Hajiya Naja’atu Muhammad, ta yi hasashen cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ba zai sake samun nasara…
Read More » -
Jam’iyyar APC a karamar hukumar Dala Ta Tsayar da DSP Barau Jibrin Maliya a Matsayin Dan Takarar Gwamnan Kano a 2027
dandazon mambobin jam’iyyar APC na karamar hukumar Dala sun gudanar da bikin tsaida DSP Barau Jibrin Maliya a matsayin dan…
Read More » -
Karamin Ministan Gidaje Ya Koka Kan Yanda Wasikar Gargadi Ta Yadu Kafin Ta Iso Gare Shi
Karamin Ministan Ma’aikatar Gidaje da Bunƙasa Birane, Rt. Hon. Yusuf Abdullahi Ata, ya bayyana rashin jin daɗinsa kan wata wasikar…
Read More » -
Tsoffin Kwamishinonin Ganduje Sun Karyata Labarin Cewa Sun Yarda da Barau Jibrin a 2027
Gamayyar tsoffin kwamishinonin da suka yi aiki a zamanin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ta karyata labarin da ke yawo cewa…
Read More » -
Shugaban PDP ya aikata cin amanar ƙasa — In ji Bayo Onanuga
Mai ba Shugaban Ƙasa Bola Tinubu shawara kan yaɗa labarai, Bayo Onanuga, ya zargi sabon shugaban jam’iyyar PDP, Kabiru Turaki,…
Read More » -
Tsagin Wike a PDP Ya Kori Gwamnonin Oyo, Bauchi da Zamfara, Ya Kuma Rushe Shugabanci a wasu Jihohi
Wani ɓangare na jam’iyyar PDP da ke samun goyon bayan Ministan Abuja, Nyesom Wike, tare da Sakataren jam’iyya Sanata Samuel…
Read More » -
Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da kisan Brig. Janar Uba, ya zargi gwamnatin Tinubu da gazawa a tsaro
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya bayyana alhini kan kisan Brig. Janar M. Uba, wanda mayakan ISWAP suka yi…
Read More » -
Barista Salisu Umar ya zargi Sanata Barau da hana cigaban Kano kan batun NERC
Kwararren lauya kuma ɗan siyasa, Barista Salisu Salisu Umar, ya zargi Sanatan Kano ta Arewa, Barau Jibrin, da yin adawa…
Read More » -
Shugaban APC Kano Ya Gargadi ’Yan Jam’iyya Kan Maganganun da Ke Haifar da Rikici
Shugaban jam’iyyar APC na Kano, Alhaji Abdullahi Abbas, ya gargadi ’yan jam’iyya da su guji duk wata magana ko aiki…
Read More » -
Dan Majalisar Gwale Ya Zargi Wasu da Ƙoƙarin Sayen ’Yan Majalisar NNPP Su Koma APC
Dan majalisar dokokin Jihar Kano mai wakiltar Gwale, Hon. Abdulmajid Isah Umar (Mai Rigar Fata), ya zargi wasu mutane daga…
Read More »