Labarai
-
SANARWA DAGA HUKUMAR GUDANARWA – AHRASJO NEWS
Assalamu alaikum wa rahmatullahi wa barakatuhu, Hukumar gudanarwa ta kafar yaɗa labarai ta Ahrasjo News na miƙa sakon godiya…
Read More » -
Kwamishinan ‘Yan Sanda na Abuja Ya Umarci ayi Gwajin Kwakwalwa ga Jami’ai dake aikin a Birnin
Kwamishinan ‘yan sanda na babban birnin tarayya Abuja, Ahmed Sanusi, ya bayar da umarnin gudanar da gwajin lafiyar kwakwalwa ga…
Read More » -
Gwamna Abba ya magantu kan zargin rabon tallafin “dan kamfai” ga mata a lokacin ziyarar Remi Tinubu
Gwamnan jihar Kano, Abba Yusuf, ya nesanta kansa daga zargin cewa gwamnatinsa ta raba wa mata Dan kamfai ja a…
Read More » -
Dakarun sojin Nijeriya sun kashe ‘yan ta’adda 11 tare da lalata sansanoninsu a Borno
Rundunar Operation HADIN KAI (OPHK) ta sanar da cewa ta kashe wasu ‘yan ta’adda tare da lalata sansanoninsu a Jihar…
Read More » -
NDLEA Ta Kaddamar da “Operation Sharar Mafaka” a Kano, Ta Kama Mutane 52
Hukumar NDLEA reshen jihar ta ƙaddamar da wani samame na musamman mai suna “Operation Sharar Mafaka” domin tarwatsa wuraren da…
Read More » -
Kotu ta hana INEC amincewa da tarukan zaɓen shugabannin ADC da bangaren David Mark ya jagoranta
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta hana Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) amincewa ko shiga duk wani taron jam’iyyar…
Read More » -
Siyasa ko naiman suna Malamin Firamare Ya Baiwa Gwamnan Kano Kyautar Dubu talatin
Kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano Ibrahim Abdullahi Waiya, shine ya gabatar wa Gwamna Abba Kabir Yusuf kyautar da wani…
Read More » -
Cin Zarafin Yara Ya Karu a Kano Ta Hanyar tilastasu yin Tallan magungunan gargajiya
An fara nuna damuwa a Jihar Kano kan yadda ake amfani da ƙananan yara wajen sayar da magungunan gargajiya a…
Read More » -
Hukumar KASITDA ta ci alwashin bunƙasa gudanar da mulki ta amfani da fasahar zamani a Kano
Hukumar bunƙasa fasahar zamani ta jihar Kano (KASITDA) ta sake jaddada kudurinta na bunkasa tsarin tafiyar da gwamnati ta hanyar…
Read More » -
Shin Da Gaske Gwamnatin Tinubu Za Ta Fara Karbar Harajin Solar?
A yayin da jita-jita ke yawo a kafafen sada zumunta cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu na shirin fara karɓar haraji…
Read More »