Labarai
-
Ƙungiyar Karuwai a Najeriya Ta Yi Kira ga Tinubu, Ta Nemi Kariya Daga Cin Zarafi, Cin Mutunci da Karɓar Kuɗi da Tilastawa daga Abokan Hulɗa da Jami’an Tsaro.
Ƙungiyar Karuwai a Najeriya Ta Yi Kira ga Tinubu, Ta Nemi Kariya Daga Cin Zarafi, Cin Mutunci da Karɓar Kuɗi…
Read More » -
Wata Kungiya mai zaman kanta ta bayyana rashin jin daɗinta kan rahoton da ta fitar dangane da kisan mutane biyar da ya faru a jihar Kano
A wata sanarwa da jami’in kungiyar a Kano, Saed Adam Mohammed, ya sanya wa hannu ranar 7 ga Mayu, 2026,…
Read More » -
SANARWA DAGA HUKUMAR GUDANARWA – AHRASJO NEWS
Assalamu alaikum wa rahmatullahi wa barakatuhu, Hukumar gudanarwa ta kafar yaɗa labarai ta Ahrasjo News na miƙa sakon godiya…
Read More » -
Kwamishinan ‘Yan Sanda na Abuja Ya Umarci ayi Gwajin Kwakwalwa ga Jami’ai dake aikin a Birnin
Kwamishinan ‘yan sanda na babban birnin tarayya Abuja, Ahmed Sanusi, ya bayar da umarnin gudanar da gwajin lafiyar kwakwalwa ga…
Read More » -
Gwamna Abba ya magantu kan zargin rabon tallafin “dan kamfai” ga mata a lokacin ziyarar Remi Tinubu
Gwamnan jihar Kano, Abba Yusuf, ya nesanta kansa daga zargin cewa gwamnatinsa ta raba wa mata Dan kamfai ja a…
Read More » -
Dakarun sojin Nijeriya sun kashe ‘yan ta’adda 11 tare da lalata sansanoninsu a Borno
Rundunar Operation HADIN KAI (OPHK) ta sanar da cewa ta kashe wasu ‘yan ta’adda tare da lalata sansanoninsu a Jihar…
Read More » -
NDLEA Ta Kaddamar da “Operation Sharar Mafaka” a Kano, Ta Kama Mutane 52
Hukumar NDLEA reshen jihar ta ƙaddamar da wani samame na musamman mai suna “Operation Sharar Mafaka” domin tarwatsa wuraren da…
Read More » -
Kotu ta hana INEC amincewa da tarukan zaɓen shugabannin ADC da bangaren David Mark ya jagoranta
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta hana Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) amincewa ko shiga duk wani taron jam’iyyar…
Read More » -
Siyasa ko naiman suna Malamin Firamare Ya Baiwa Gwamnan Kano Kyautar Dubu talatin
Kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano Ibrahim Abdullahi Waiya, shine ya gabatar wa Gwamna Abba Kabir Yusuf kyautar da wani…
Read More » -
Cin Zarafin Yara Ya Karu a Kano Ta Hanyar tilastasu yin Tallan magungunan gargajiya
An fara nuna damuwa a Jihar Kano kan yadda ake amfani da ƙananan yara wajen sayar da magungunan gargajiya a…
Read More »