Siyasa

Ganduje da Alhassan Ado Doguwa sun goyi bayan Murtala Sule Garo ya zama mataimakin gwamnan Kano

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa Abdullahi Umar Ganduje, da tsohon shugaban masu rinjaye a majalisar wakilai Alhassan Ado Doguwa, tare da wasu manyan ‘yan siyasa sun goyi bayan Murtala Sule Garo ya zama mataimakin gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf.

 

Hakan dai na kunshe ne cikin wata sanarwa da Doguwa ya fitar, inda yace an cimma matsayar ne bayan tattaunawa tsakanin jagorori da sauran masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC.

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button