Labarai
-
Malam Mu’azu Ibni Muhammad Ya Gargadi Musulmi Kan Sukan Iran Da Fifita Kasashen Yahudawa
Shugaban makarantar Shashimatul Islam Bidarasatul Islam, Malam Mu’azu Ibni Muhammad Ibni Abubakar Ibni Sulaiman, ya jaddada muhimmancin neman ilimi ga…
Read More » -
Haɗarin Jirgin Ƙasa Ya Jikkata Fasinjoji A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja
Wani jirgin ƙasan fasinja da ke kan hanyar Kaduna zuwa Abuja ya yi haɗari a safiyar Litinin, lamarin da ya…
Read More » -
Kotu Za Ta Yanke Hukunci Kan Bukatar ICPC Ta Tsare El-Rufai Na Karin Kwanaki 14
Wata kotun majistare da ke Abuja ta sanya ranar Talata, 17 ga Maris domin yanke hukunci kan sabuwar bukatar Independent…
Read More » -
Jama’a na jiran matsayar ’yan sanda kan hawan Sallah a Kano
Al’ummar Jihar Kano na ci gaba da jiran matsayar rundunar ’yan sandan jihar kan ko za a ba da damar…
Read More » -
Gwamnan Kano Ya Rushe Ma’aikatar Ilimi Mai Zurfi, Ya Haɗa Ta da Ma’aikatar Ilimi
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da rushe Ma’aikatar Ilimi Mai Zurfi tare da haɗa ta da Ma’aikatar…
Read More » -
Ƙungiyar Online Media a Kano Ta Fara Tsaftace Mambobinta
Shugaban Chapel ɗin, Abubakar Abdulkadir Dangambo, ya ce wannan mataki na da nufin tabbatar da cewa duk masu neman zama…
Read More » -
Gwamnatin Kano Ta Amince da Biyan Albashin watan Maris Da Wuri Domin Shirin Sallah
Gwamnatin Jihar Kano ta amince da fara biyan albashin watan Maris na shekarar 2026 ga ma’aikatan gwamnati tun da wuri…
Read More » -
Tinubu Ya Bukaci Kafafen Yaɗa Labarai Su Rika Sanya Ido Kan Kuɗaɗen Jihohi da Ƙananan Hukumomi
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya buƙaci kafafen yaɗa labarai su ƙara sanya ido kan yadda gwamnatocin jihohi da ƙananan…
Read More » -
’Yan Sanda Sun Kama Mutane 4, da ake zargi da satar motoci tare da kwato wasu motoci da ake zargin na satane
Rundunar ’yan sandan Jihar Kano ta sanar da samun gagarumar nasara a yaƙi da satar motoci, inda ta kwato motoci…
Read More » -
Matashin ɗan jarida Rabi’u Sani Hassan da aka fi sani da Yaron Kirki ya ajiye aikin da tashar Hikima Radio Kano
Arewa Updates ta rawaito cewa, Rabi’u Sani Hassan Yaron Kirki ne ya bayyana hakan cikin sanarwar da ya fitar ranar…
Read More »