Labarai
-
Shugaban Kamfanin Man Fetur na Ƙasa NNPCL, Bayo Ojulari, ya bayyana a wurin aikinsa da safiyar Litinin duk da rade-radin cewa ya yi murabus daga mukaminsa.
Ojulari, wanda ake zargin ya ajiye aiki a ƙarshen mako, ya isa ofishinsa da misalin ƙarfe 9:35 na safiya, lamarin…
Read More » -
IPI na bukatar a bude tashar rediyo da aka rufe a Neja nan take
Cibiyar Ƙasa da Ƙasa ta Ƙungiyar ‘Yan Jarida (IPI) a Najeriya ta yi Allah wadai da dakatar da Badegi 90.1…
Read More » -
Gwamnatin jihar Kano ta karbi rahoton kwamatin binciken kwamishinan kula da harkokin sufuri na Jihar Kano Alhaji Ibrahim Namadi
Idan za’a iya tunawa a makon da ya gabata ne gwamna Yusuf ya kafa wani kwamatin domin binciken kwmashinan kan…
Read More » -
Gwamnatin jahar Lagos ta horar da Mata da Maza 255 sana’oin dogaro dakai
Gwamnatin Jihar Legas, ta hannun Ma’aikatar Harkokin Mata da Rage Talauci (WAPA), ta sake jaddada aniyar ta na karfafa mata…
Read More » -
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta kwashe dukkan fursunoni daga gidan yari na Kurmawa wanda yake tun zamanin mulkin mallaka zuwa wani sabon gidan yari da aka gina a Janguza, inda za ta mayar da tsohon gidan yarin gidan tarihi.
Mai ba da shawara na musamman kan harkokin yada labarai a tawagar gwamna Abba Kabir Yusuf Ibrahim Adam ne ya…
Read More » -
Sojoji sun kama wani gungun dillalan miyagun ƙwayoyi 28.
Dilolin ƙwayar da aka kama sun haɗa da mata 11 da maza 18, lamarin da ya haifar da fargaba gane…
Read More » -
Ambaliyar ruwa ta cinye gonaki da gidaje da makarantu da wuraren ibada a jihohin Bauchi da Filato da kuma jihar Neja, lamarin da ya tilasta wa ɗaruruwan mutane barin gidajensu.
Mazauna yankunan da lamarin ya faru sun ce ruwan saman da aka samu kamar da bakin ƙwarya haɗe da iska…
Read More » -
Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga bayanai ne ke haddasa kashi 80 cikin 100 na hare-haren yanbindiga a faɗin jihar.
Kwamishinan tsaro da al’amuran cikin gida na jihar, Nasir Mua’azu ne ya bayyana haka yayin da yake jawabi ga manema…
Read More » -
Shugaban kasa Bola Tinubu ya buƙaci gwamnonin ƙasar su fitita walwalar ƴan Najeriya ta hanyar zuba jari a ƙauyuka da yankunan karkara, ta hanyar bunƙasa wutar lantarki da ayyukan noma domin kawar da talauci.
Kiran na zuwa ne bayan gabatar da wani shirin gwamnati na musamman kan bunƙasa tattalin arziki a matakin mazaɓu da…
Read More » -
Gwamnatin taraya ta bayanna cewa za ta soma yi wa ɗaliban jami’o’in ƙasar nan gwajin miyagun ƙwayoyi a wani mataki na daƙile yaɗuwar ta’ammali da ƙwayoyin.
Kamfanin Dillancin Labarai na Nijeriya NAN ya ruwaito cewa, Ma’aikatar Ilimi ta kasa tare da haɗin gwiwar Hukumar Yaƙi da…
Read More »