Ketare
-
Arewaci da yammacin China anyi musu gargadin saboda yuwwar ruwan sama mai yawa da Kuma hassashen samun ambaliyar ruwa
Arewacin da yammacin kasar Sin suna ci gaba da kasancewa cikin shirin ko-ta-kwana yayin da ruwan sama mai tsanani ke…
Read More » -
Rasha ta ce tanada iko da birnin Luhansk yayin da Amurka ta dakatar da wasu makamai da ta yi alkawarin ba Ukraine
Ƙasar Rasha dake cigaba mamaye yankin Luhansk na gabashin Ukraine ta yi ikirarin cewa an ci gaba da mamaye yankin…
Read More » -
Isra’ila ta kashe sama da mutane 300 a Gaza cikin sa’o’i 48 yayin da tsagaita wuta ke cikin hali na rashin tabbas
Fiye da Falasdinawa 300 ne sojojin Isra’ila suka kashe a cikin awanni 48 da suka gabata, a cewar Ofishin Watsa…
Read More » -
Kasar Koriya ta Arewa za ta tura ƙarin sojoji har 30,000 don karfafa rundunar sojin Rasha, in ji jami’an Ukraine
Kasar Koriya ta Arewa ta shirya ninka yawan sojojinta da ke yaki don Rasha a kan gaba da Ukraine, ta…
Read More » -
Amurka ta ce hare-harenta sun rage karfin tasirin nukiliyar Iran da shekara daya zuwa biyu
Ma’aikatar tsaron Amurka Pentagon ta sanar da cewa hare-haren sojan Amurka kan Iran sun jinkirta shirin nukiliyar kasar da shekara…
Read More » -
Mutane da dama sun bace bayan wani jirgin ruwa dauke da mutane 65 ya nutse a tsuburin Bali na kasar Indonesia
Akalla mutane hudu ne suka mutu yayin da wasu da dama suka bace bayan wani jirgin ruwa dauke da mutane…
Read More » -
Mutane biyu ‘yan kasar Sin suna fuskantar tuhuma kan yunkurin daukar leken asiri a cikin sojojin Amurka
Ma’aikatar Shari’a ta Amurka ta tuhumi wasu ‘yan kasar Sin guda biyu da leken asiri da kuma kokarin daukar ma’aikata…
Read More » -
Trump ya ce Isra’ila ta amince da tsagaita wuta a Gaza, ya yi kira ga Hamas ta amince da yarjejeniyar
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce Isra’ila ta amince da “sharuddan da suka wajaba don kammala” tsagaita wuta na tsawon…
Read More » -
Fiye da ƙungiyoyi 130 na jinƙai da sauran ƙungiyoyin fararen hula sun bukaci a gaggauta kawo ƙarshen ƙungiyar agaji ta Gaza (GHF), wani shiri na agaji da Isra’ila da Amurka ke marawa baya, suna mai cewa shirin ya zama barazana ga rayukan fararen hula.
A cewar ƙungiyoyin, fiye da Falasdinawa 500 ne suka mutu tun bayan da ƙugiyar agajin ta fara aiki a ƙarshen…
Read More » -
Adadin mutanen da suka mutu a Gaza ya karu yayin da Hamas ke zargin Isra’ila da jinkirta tsagaita wuta
Akalla Falasdinawa 95 ne suka mutu a hare-haren Isra’ila a fadin Gaza, ciki har da fiye da mutane goma sha…
Read More »