Ketare
-
Trump ya ba da umarnin cire takunkumin da aka kakaba wa Siriya
Shugaban Amurka Donald Trump ya sanya hannu kan wata doka ta zartarwa don rushe jerin takunkuman da aka kakabawa Syria,…
Read More » -
Mutum goma sha ɗaya sun mutu yayin hakar ma’adinan zinariya a Sudan yayin da yaƙin basasa ke ci gaba da ƙaruwa
Rushewar wani ɓangare na ma’adinan zinariya na gargajiya a arewa maso gabashin Sudan ya kashe ma’adinai 11 kuma ya jikkata…
Read More » -
Shugaban Uganda Museveni ya tabbatar da aniyar tsawaita mulkinsa na kusan shekaru 40
Shugaban Uganda Yoweri Museveni ya tabbatar da cewa zai tsaya takarar zaben shugaban kasa na shekara mai zuwa, wanda zai…
Read More » -
Isra’ila ta yi luguden wuta a birnin Gaza bayan umartar Falasdinawa dasu fice daga yankin
Isra’ila ta kaddamar da hare-haren sama akalla 50 a fadin Gaza tare da mai da hankali musamman kan gabashin birnin…
Read More » -
Aƙalla mutum 38 ne suka rasu, sannan wasu 28 suka jikkata bayan wani hatsarin mota, inda motoci biyu suka ƙone bayan sun yi taho mu gama a arewacin Kilimanjaro a Tanzania.
Kwamishinan yankin Kilimanjaro, Nurdin Babu ya ce hatsarin ya auku ne da yammacin ranar Asabar a lardin Same bayan tayar…
Read More » -
Yakin Rasha da Ukraine: Jerin muhimman abubuwa, rana ta 1,221
Wani harin da jirgin Rasha mara matuki ya kai ya kashe wata malama da mijinta a Odesa na Ukraine, ya…
Read More » -
Akalla yara 66 sun mutu saboda rashin abinci mai gina jiki a Gaza yayin yakin Isra’ila
Aƙalla yara 66 sun mutu saboda rashin abinci mai gina jiki a Gaza a lokacin yaƙin Isra’ila, in ji hukumomi…
Read More » -
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi, ya bayyana cewa hare-haren da Amurka da Isra’ila suka kai sun yi “babban lahani” ga cibiyoyin nukiliyar ƙasar.
A wata tattaunawa da gidan talabijin gwamnati da aka yi da shi da yammacin Alhamis, Araghchi ya ce hukumar kula…
Read More » -
Akalla mutane 16 ne suka mutu, kuma 400 suka jikkata, yayin da aka kama 61 a zanga-zangar da aka gudanar a fadɗin Kenya jiya, domin tunawa da shekara daya da zanga-zangar adawa da ta biyo bayan ƙarin haraji da gwamnatin ƙasar ta yi.
Hukumar kare haƙƙin ɗan adam ta ƙasar (KNCHR) ta tabbatar da mutuwar mutane 8 da harbin bindiga ya kashe a…
Read More » -
Kafofin yaɗa labarai a Iran sun ce gwamnati ta fara buɗe filayen jiragen sama a gabashin ƙasar yayin da sannu a hankali al’amura ke komawa daidai.
An dawo da layukan intanet sannan shaguna ma suna buɗewa. Adadin mutanen da suka mutu sakamakon hare-haren Isra’ila a hukumance…
Read More »