-
Labarai
Ƙungiyoyin Tijjaniyya da Ƙadiriyya Sun Garzaya Kotu Kan Zargin ɓatanci a Kano
Ƙungiyoyin Tijjaniyya da Ƙadiriyya a jihar Kano sun garzaya gaban kotu, inda suka roƙi kotun ta tilastawa gwamnatin jihar Kano…
Read More » -
Labarai
EFCC Ta Gurfanar da Mutanen da Ake Zargi da Karɓar Naira Miliyan 603 Domin Samuwa wav Mukamin GMD a NNPC
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) ta gurfanar da wasu mutane da ake zargi da karɓar kuɗi har…
Read More » -
Labarai
NAFDAC Ta Ƙwace Magungunan Zazzaɓin Cizon Sauro na Bogi na Miliyan 10 a Lagos
Hukumar Kula da Ingancin Abinci da Magunguna ta Ƙasa (NAFDAC) ta sanar da ƙwace sama da magungunan zazzaɓin cizon sauro…
Read More » -
Siyasa
Rikici Ya Fara Tunkaro Jam’iyyar APC a Kano Bayan Sauyin Sheƙar Gwamna Abba Kabir Yusuf
Alamun rikicin sun fara bayyana ne a yayin tarukan haɗa kan ‘ya’yan jam’iyyar APC tsoffi da sabbi da aka fara…
Read More » -
Labarai
’Yan Fansho a Jihar Jigawa Sun Karɓi Kashi na Biyu na Kuɗaɗen Giratuti Sama da Naira Biliyan 1.4
Hukumar Kula da Fansho ta Jihar Jigawa ta raba sama da Naira biliyan 1.4 a matsayin kashi na biyu na…
Read More » -
Labarai
Tinubu: Za Mu Yi Galaba kan Ta’addanci da ’Yan Bindiga a Najeriya
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya jaddada cewa gwamnatinsa za ta yi galaba kan matsalolin ta’addanci da ’yan bindiga a…
Read More » -
Labarai
Gwamnan Bauchi Ya Sallami Kwamishinan Tsaro da Harkokin Gida
Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya sallami Kwamishinan Tsaro da Harkokin Gida, Alhaji Ibrahim Gambo Galadima, daga muƙaminsa nan take.…
Read More » -
Labarai
Hukumar Road Safety Ta Fayyaɗa Gaskiya kan Mummunan Hatsarin Motar da ya afku a Kano
Hukumar Kiyaye Haɗurra ta Ƙasa (FRSC) ta yi ƙarin bayani kan wani mummunan hatsarin mota da ya auku a Jihar…
Read More » -
Labarai
Majalisar Kano ta bukaci gwamnati ta Gina Babban Asibiti a Tamburawa
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta yi karatu na biyu kan ƙudirin dokar kafa Hukumar Kula da Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi ta…
Read More » -
Labarai
NDLEA Ta Kama Ɗan Kasuwa Da Hodar Iblis Kullu 95 A Filin Jirgin Sama Na Kano
Rahotanni sun nuna cewa jami’an NDLEA sun cafke Izueke ne yayin binciken tsaro kafin tashinsa, inda aka gano kullu 95…
Read More »