-
Labarai
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano Za Ta Fara Hana Mata Zama Gaban Direbobin Adaidaita Sahu
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kammala shirye-shiryen fara aiwatar da dokar hana mata fasinjoji zama a gefen direbobin Adaidaita…
Read More » -
Labarai
Gwamnan Sakkwato Ya Amince da Biyan Albashi da Wuri Domin Ramadan
Gwamnan Jihar Sakkwato, Ahmed Aliyu, ya amince da biyan albashi da wuri ga ma’aikatan jihar domin sauƙaƙa musu halin rayuwa…
Read More » -
Labarai
FRSC Ta Sallami Jami’ai 43 Bisa Rashin Biyayya da nuna Ɗabi’a Maras Kyau
Hukumar Kiyaye Afkuwar Haɗura ta Ƙasa (FRSC) ta ɗauki matakin ladabtarwa mai tsauri inda ta sallami jami’ai 43 daga aiki…
Read More » -
Labarai
Bijilanti Sun Kama Wanda Ake Zargi da Hada Kai da Mata Wajen Zubar da Ciki a Fagge
Kwamandan Bijilanti na Ƙaramar Hukumar Fagge, Tanimu Isma’il, ya sanar da kama wani mutum mai suna Sulaiman Lawan bisa zargin…
Read More » -
Labarai
Magoya Bayan Waiya Sun Nuna Bacin Rai Kan Naɗin Kwamitin Karɓar Gwamna Abba Zuwa APC
Magoya bayan Kwamishinan Yaɗa Labarai na Jihar Kano, Ibrahim Abdullahi Waiya, sun ci gaba da nuna bacin ransu kan yadda…
Read More » -
Labarai
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Aniyarta Na Bunkasa Al’adu Don Samar Da Ayyukan Yi
Gwamnatin Jihar Kano ta sake jaddada kudirinta na ci gaba da bunkasa harkokin al’adu domin karfafa hadin kai da samar…
Read More » -
Labarai
’Yan Bijilanti Sun Caka Wa Yaro Kusa a Zariya Kan Zargin Satar Kaza
Wani lamari mai tayar da hankali ya faru a garin Zariya, inda wasu ’yan bijilanti suka caka wa wani yaro…
Read More » -
Labarai
Rundunar ‘Yan Sandan Kano Ta Cafke mutane 6 da ‘ake zargi da sace_ sace
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano ta sanar da nasarar cafke mutane shida (6) da ake zargi da hannu a aikata…
Read More » -
Labarai
Isma’ila Abba Tangalashi Ya Ajiye Aiki da Hikima Radio
Fitaccen ɗan jarida a ɓangaren wasanni, Isma’ila Abba Tangalashi, ya ajiye aikinsa da Hikima Radio Kano, lamarin da ke ƙara…
Read More » -
Labarai
An Tsinci Gawar Wani Matashi da Ake Zargin Ya Rataye Kansa a Gyadi-Gyadi
Lamarin ya jawo hankalin mazauna yankin ne da misalin lokacin da jama’a ke fitowa domin sallar Asubah, inda aka hangi…
Read More »