-
Labarai
Majalisar Karamar Hukumar Bagwai Ta Rufe Kasuwar Dan Dabino Saboda Dalilan Tsaro
Majalisar Karamar Hukumar Bagwai a Jihar Kano ta sanar da rufe Kasuwar Dan Dabino da ke Mazabar Kiyawa na wucin…
Read More » -
Labarai
Shugabancin Kasuwar Singa Ya Musanta Yaduwar Gobara Zuwa Sabon Gari
Shugabancin Kasuwar Singa ya karyata rahotannin da ke cewa gobarar da ta tashi a kasuwar ta tsallaka zuwa Kasuwar Sabon…
Read More » -
Labarai
Atiku Ya Bukaci INEC Ta Sake Duba Ranakun Zaɓen 2027
Tsohon Mataimakin Shugaban Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi kira ga Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) da ta…
Read More » -
Labarai
Ganduje Ya Yi Martani Kan Zargin Bacewar Dadiyata
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya yi kakkausar suka tare da yin watsi da zargin da tsohon Gwamnan…
Read More » -
Labarai
Majalisar Wakilai Za Ta Yi Zaman Gaggawa Kan Jadawalin Zaɓen 2027
Majalisar Wakilan Najeriya ta sanar da cewa za ta gudanar da zaman gaggawa a ranar Talata 17 ga watan Fabrairu,…
Read More » -
Labarai
NDLEA Ta Ƙaddamar da “Operation Ramadan Mubarak” a Kano
Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) reshen Jihar Kano ta ƙaddamar da wani aiki na…
Read More » -
Labarai
Wata kotu ta yankewa Samha m inuwa hukuncin daurin watanni 6 a Gidan gyaran hali
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kano ta yanke wa jarumar Kannywood, Sa’adatu Mohammed Inuwa (wadda aka fi…
Read More » -
Labarai
DSS Takama matashin da ake zargi da Garkuwa da mutane ‘a Kano
Rundunar tsaro ta farin kaya (DSS) ta samu nasarar ceto wani yaro mai shekaru biyar, Muhammad Haruna, daga hannun masu…
Read More » -
Siyasa
Atiku Ya Soki Yunkurin Kama El-Rufai
Jagoran adawa na jam’iyyar ADC, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana cewa yunƙurin kama Malam Nasiru El-Rufai tamkar yunƙurin yin garkuwa…
Read More » -
Labarai
INEC Ta Sanya 20 Ga Fabrairu, 2027 A Matsayin Ranar Zaɓen Shugaban Ƙasa
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta ayyana ranar 20 ga watan Fabrairu, 2027 a matsayin ranar gudanar…
Read More »