Labarai
-
Hukumar Shari’a ta jihar Kano tayi zama da Shugabannin makarantun Islamiyyu na jihar Kano domin gyara al’amuran saukar Alƙur’ani da makarantun ke yi, musamman wajen tsauwalawa Iyayen yara hidimar da tafi karfinsu, da kuma shigar da wadanda ba su cancanci saukar ba cikinta.
Hukumar Shari’a ta jihar Kano tayi zama da Shugabannin makarantun Islamiyyu na jihar Kano domin gyara al’amuran saukar Alƙur’ani da…
Read More » -
Shugaban karamar hukumar Dala, Alhaji Surajo Ibrahim Imam, ya bayar da tallafin naira miliyan Daya ga matasan da suka samu horo akan shirin kare alumma na Neighborhood watch.
Alhaji Surajo Imam ya bayyana cewa matasan sun dawo ne bayan sun kammala horo da aka shafe makwanni ana yi…
Read More » -
Allah yayiwa sarkin Gusau Alhaji Ibrahim Bello rasuwa Mai shekaru 71 da haihuwa
Gwamnatin jahar Zamfara ta tabbatar da rasuwa sarkin Gusau Alhaji Ibrahim Bello Mai shekaru 71 da haihuwa ya rasu sakamakon…
Read More » -
Jam’iyyar APC ta naɗa Farfesa Nentawe Yilwatda a matsayin sabon shugaban jam’iyyar na ƙasa, bayan taron da aka gudanar a Abuja tare da shugaba Bola Ahmed Tinubu da gwamnonin jam’iyyar.
Yilwatda, wanda ya fito daga jihar Filato, ya maye gurbin Dr. Abdullahi Umar Ganduje wanda ya yi murabus a watan…
Read More » -
Kotu ta yanke ma G. Fresh Hukuncin zaman gidan gyaran hali a jihar Kano.
Wata babbar kotun taraya a nan Kano ta yankewa Abubakar Ibrahim Wanda ake fi sani da G. Fresh hukuncin daurin…
Read More » -
Rahotanni daga Daily Trust sun nuna cewa indai ba an samu sauyi ba, Ministan Harkokin Jinƙai da Rage Talauci, Farfesa Nentawe Yilwatda daga Jihar Filato, zai bayyana a yau a matsayin sabon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa.
Majiyoyi da dama sun bayyana cewa Nentawe shi ne zaɓin da ya fi fice, sai dai wasu kuma sun ce…
Read More » -
Hukumar Yaƙi da Yi Wa Tattalin Arziƙi Zagon Ƙasa (EFCC), reshen Kano ta kama ɗaliban Jami’ar Bayero ta Kano guda 25 da ake zargi da aikata damfara a Intanet.
An kama su ne a ranar Litinin, 21 ga watan Yuli, 2025, a wani samame da jami’an hukumar suka kai…
Read More » -
Wasu mazauna Ƙaramar Hukumar Gusau da ke Jihar Zamfara, sun yi zanga-zangar lumana tare da neman gwamnati ta ɗauki mataki kan ƙaruwar hare-haren ’yan bindiga a yankin.
Jama’a da dama sun halarci zanga-zangar; wasu a kan babura, wasu a cikin motoci, wasu kuma a ƙafa. Ƙauyukan da…
Read More » -
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta ƙasa (NAFDAC) ta gano wani babban gidan ajiya a Kano da ke cike da sinadarai masu haɗari da ake amfani da su wajen haɗa abubuwa masu fashewa, ciki har da sinadarin sulphuric da nitric acid kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.
A cewar hukumar, an gano lita 60,000 na sulphuric acid da kuma lita 28,560 na nitric acid da kuma jarkoki…
Read More » -
Shugaban Kwamitin Majalisar Wakilai Mai Kula da Bangaren hakar albarkatun man fetir ta karkashin ruwaAlbarkatun Man Fetur na tsandauri, Hon. Ikenga Ugochinyere, ya sanar da kafa wasu ƙananan kwamitocin fasaha don tunkarar ƙalubale masu mahimmanci da kuma binciken da ake jiran yi a fannin.
Ugochinyere a ranar Laraba ya ce matakin ya yi daidai da ikon da aka ba shi a matsayinsa na shugaban…
Read More »