Labarai
-
NESREA: ’Yan Najeriya Na Shan Sama da Lita Biliyan 2.5 na Ruwan Leda a Duk Shekara
Hukumar Kula da Tsaftace Muhalli ta Ƙasa (NESREA) ta bayyana cewa a duk shekara, ’yan Najeriya na shan sama da…
Read More » -
Babbar Kotun Tarayya Ta Aike Shugaban KANSIEC na jihar Kano Gidan Yari
Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta bayar da umarnin tsare Shugaban Hukumar Zaɓe ta Jihar Kano (KANSIEC),…
Read More » -
Najeriya Ta Fuskanci Sake Katsewar Wutar Lantarki Sakamakon Lalacewar Babban Layi
Najeriya ta sake fuskantar katsewar wutar lantarki sakamakon lalacewar babban layin wutar lantarki na ƙasar, a ranar Talata. Wannan shi…
Read More » -
Kwamishinan Tsaron Cikin Gida na Kano, AVM Ibrahim Umar (Rtd), Ya Yi Murabus
Kwamishinan Tsaron Cikin Gida da Ayyuka na Musamman na Jihar Kano, Air Vice Marshal Ibrahim Umar (Mai ritaya), ya ajiye…
Read More » -
Kwamishinan Matasa da Wasanni na Kano, Mustapha Rabiu Kwankwaso, Ya Ajiye Aiki
Mustapha Rabiu Kwankwaso, Kwamishinan Ma’aikatar Matasa da Ci gaban Wasanni ta Jihar Kano, ya sanar da murabus dinsa daga mukaminsa,…
Read More » -
Gwamnan Sokoto Ya Shirya Gabatar da Dokar Haramta Almubazzaranci yayin bikin Aure
Gwamnan Jihar Sokoto, Ahmad Aliyu, ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta gabatar da dokokin haramta abin da ya kira almubazzaranci…
Read More » -
GCHN Reshen Dawakin Tofa Ta Gudanar da Bita Kan Kare ‘Yancin Dan Adam
Kungiyar Global Community for Human Rights Network (GCHN) reshen karamar hukumar Dawakin Tofa, Jihar Kano, ta gudanar da taron bita…
Read More » -
Hon. Kamis Bako Ya Raba Kayan Makaranta Ga Yara Sama da 400 tare da yin mubaya’a ga Gwamna Abba Kabir Yusuf
Babban Mai Daukowa gwamna Rahoto a Ma’aikatar Ayyuka, Hon. Kamis Bako Ayagi, ya raba kayan makaranta ga yara sama da…
Read More » -
Mataimakin Shugaban Majalisar Dattijai Ya Ziyarci Sansanonin Sojoji a Kano
Mataimakin Shugaban Majalisar Dattijai Sanata Barau I. Jibrin, ya ziyarci sansanonin jami’an tsaro a wasu sassan ƙananan hukumomin Gwarzo, Shanono…
Read More » -
Beatrice Ekweremadu Ta Dawo Najeriya Bayan Sakinta Daga Gidan Yarin Birtaniya
Beatrice Ekweremadu, matar tsohon Mataimakin Shugaban Majalisar Dattijai, Sanata Ike Ekweremadu, ta dawo Najeriya a ranar Talata, 21 ga Janairun…
Read More »