Labarai
-
Sarkin Kano Ya Buƙaci ‘Yan Kasuwa Su Sauƙaƙawa Al’umma Yayin da al’ummar Musulmi ke shirye-shiryen fara azumin watan Ramadan
Mai Martaba Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya yi kira ga ‘yan kasuwa da su sauƙaƙawa jama’a farashin kayayyaki,…
Read More » -
Tashar Rediyo da Masarautar Madobi Sun Dauki Nauyin Mayar da Yara 680 Makaranta
A wani gagarumin yunkuri na bunkasa ilimi, tashar rediyo ta Himma da ke Kano, tare da hadin gwiwar Masarautar Madobi,…
Read More » -
An Gurfanar da Jami’an Civil Defence 3 a gaban kuliya Kan Zargin Kashe Abokin Aikinsu
Wata kotun majistare mai lamba 52 ta bayar da umarnin tsare wasu jami’an Hukumar Tsaro ta Civil Defence su uku…
Read More » -
Ƙungiyoyin Tijjaniyya da Ƙadiriyya Sun Garzaya Kotu Kan Zargin ɓatanci a Kano
Ƙungiyoyin Tijjaniyya da Ƙadiriyya a jihar Kano sun garzaya gaban kotu, inda suka roƙi kotun ta tilastawa gwamnatin jihar Kano…
Read More » -
EFCC Ta Gurfanar da Mutanen da Ake Zargi da Karɓar Naira Miliyan 603 Domin Samuwa wav Mukamin GMD a NNPC
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) ta gurfanar da wasu mutane da ake zargi da karɓar kuɗi har…
Read More » -
NAFDAC Ta Ƙwace Magungunan Zazzaɓin Cizon Sauro na Bogi na Miliyan 10 a Lagos
Hukumar Kula da Ingancin Abinci da Magunguna ta Ƙasa (NAFDAC) ta sanar da ƙwace sama da magungunan zazzaɓin cizon sauro…
Read More » -
’Yan Fansho a Jihar Jigawa Sun Karɓi Kashi na Biyu na Kuɗaɗen Giratuti Sama da Naira Biliyan 1.4
Hukumar Kula da Fansho ta Jihar Jigawa ta raba sama da Naira biliyan 1.4 a matsayin kashi na biyu na…
Read More » -
Tinubu: Za Mu Yi Galaba kan Ta’addanci da ’Yan Bindiga a Najeriya
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya jaddada cewa gwamnatinsa za ta yi galaba kan matsalolin ta’addanci da ’yan bindiga a…
Read More » -
Gwamnan Bauchi Ya Sallami Kwamishinan Tsaro da Harkokin Gida
Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya sallami Kwamishinan Tsaro da Harkokin Gida, Alhaji Ibrahim Gambo Galadima, daga muƙaminsa nan take.…
Read More » -
Hukumar Road Safety Ta Fayyaɗa Gaskiya kan Mummunan Hatsarin Motar da ya afku a Kano
Hukumar Kiyaye Haɗurra ta Ƙasa (FRSC) ta yi ƙarin bayani kan wani mummunan hatsarin mota da ya auku a Jihar…
Read More »