Ketare
-
Adadin wadanda suka mutu a rikicin kan iyaka tsakanin Thailand da Cambodia ya kai 32, fiye da 130 sun jikkata
Jami’an Kambodiya sun bayar da rahoton cewa wasu mutane 12 sun mutu sakamakon rikicin iyaka da ke gudana da Thailand,…
Read More » -
Tunisiya ta zama ‘gidan yari a fili’, in ji masu zanga-zanga a cewar masu adawa da Shugaba Saied
Daruruwan masu rajin kare hakkin dan Adam na Tunisiya sun yi zanga-zanga kan Shugaba Kais Saied, suna kiran mulkinsa tun…
Read More » -
Mutum goma sun mutu, 12 sun jikkata a hatsarin motar bas dake dakon fasinjoji a Vietnam
Akalla Fasinjoji 10 ne suka mutu, ciki har da yara biyu, bayan da wata motar bas din yawon bude ido…
Read More » -
Thailand-Kambodiya Kai Tsaye: Rikicin kan iyaka na iya haifar da ‘yaki’ – mukaddashin Firaministan Thailand
Thailand da Cambodia sun ci gaba da musayar harbe-harbe masu nauyi da roka a ranar Juma’a, yayin da mummunan fada…
Read More » -
Ma’aikatar Harkokin Wajen Amurka ta amince da siyar da makamai masu linzami na dala biliyan $4.7 ga Masar
Ma’aikatar Harkokin Wajen Amurka ta amince da yiwuwar sayar da kunshin makamai masu linzami na sama-da-kasa wanda ya kai darajar…
Read More » -
Amurka, Isra’ila sun yi Allah wadai da matakin Faransa na amincewa da ƙasar Falasdinu
Sakataren Harkokin Wajen Amurka, Marco Rubio, ya ce Washington “ta ƙi ƙwarai” da shirin Shugaban Faransa Emmanuel Macron na amincewa…
Read More » -
Adadin wadanda suka mutu a rikicin Thailand da Cambodia ya karu zuwa 16 yayin da mutane 120,000 suka tsere daga yankin kan iyaka
Adadin mutanen da suka mutu sakamakon arangama tsakanin sojojin Thailand da Cambodia ya karu zuwa 15 a Thailand da daya…
Read More » -
Isra’ila ta kashe yara biyu Falasdinawa yayin samame a fadin yankin Yammacin Kogin Jordan da aka mamaye
Kamfanin dillancin labaran Wafa ya bayyana cewa, sojojin haramtacciyar kasar Isra’ila sun kashe yara kanana biyu kanana Falasdinawa a garin…
Read More » -
Sheikh Hasina ta ba da umarnin harbi kan masu zanga-zanga a Bangladesh a 2024
Tsohuwar firaministar Bangladesh, Sheikh Hasina, ta “ba da umarni a bude wuta” kuma an yi “amfani da makamai masu kisa”…
Read More » -
Gwamnatin Amurka na shirin lalata magungunan tazarar haihuwa da kimarsu ta kai kusan dala miliyan 10, waɗanda hukumar tallafawa ƙasashen duniya ta Amurka (USAID) ta saya domin rabawa asibitoci a ƙasashen duniya.
An adana magungunan ne a wani dakin ajiya da ke ƙasar Belgium, inda aka shirya aikewa da su zuwa ƙasashen…
Read More »