-
Labarai
Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Tsayar da Hukuncin Kisa Kan Masu Fashi Biyar
Kotun Ɗaukaka Ƙara da ke zamanta a Ilorin, jihar Kwara, ta tabbatar da hukuncin kisa ta hanyar rataya da Babbar…
Read More » -
Labarai
Fake Alert: ‘Yan Sandan Kano Sun Cafke Masu Sayen Motar ₦75m
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano ta kama mutane uku bisa zargin sayen mota kirar Mercedes Benz GLE, fara ƙalau, ta…
Read More » -
Siyasa
Gwamna Abba Yusuf Ya Nuna Bacin Rai Kan Halayen Wasu Matasa Bayan Sauya Sheƙa zuwa APC
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana matuƙar bacin ransa tare da nuna damuwa mai tsanani kan halayen…
Read More » -
Labarai
’Yan Sanda Sun Kama Ma’aurata Kan Zargin Kitsa Garkuwa da Kansu a Legas
Rundunar ’yan sandan jihar Legas ta cafke wasu ma’aurata, Fred da matarsa Goodness, bisa zargin kitsa garkuwa da kansu tare…
Read More » -
Labarai
Gwamnatin Jihar Kano Ta Nemi Mataimakin Gwamna, Aminu Abdulsalam, Ya Yi Murabus
Gwamnatin Jihar Kano ta bukaci mataimakin gwamnan jihar, Kwamared Aminu Abdulsalam Gwarzo, da ya gaggauta yin murabus daga mukaminsa. Wannan…
Read More » -
Labarai
Majalisar Dattawan Najeriya Ta Fara Nazarin Gyaran Dokar Zaɓe ta 2022
Majalisar Dattawan Najeriya ta fara nazari kan ƙudirin gyara Dokar Zaɓe ta shekarar 2022, inda ta mayar da hankali kan…
Read More » -
Labarai
Turkiyya Na Neman Haɓaka Cinikayya da Najeriya Zuwa Dala Biliyan 5 – Shugaba Erdogan
Shugaban Ƙasar Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan, ya bayyana cewa ƙasarsa na da burin daga darajar cinikayya da Najeriya zuwa dala…
Read More » -
Labarai
’Yan Sanda Sun Kama Mutane 6 Kan Damfara Ta Hanyar Sadarwa, Sun Kwato Kwamfutoci 400 da Wayoyi 1,000
Rundunar ’Yan Sandan Najeriya ta samu babbar nasara a yaƙin da take yi da laifukan yanar gizo, bayan da ta…
Read More » -
Labarai
Ma’aikatan FCTA Sun Garzaya Kotun Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin NIC da Ya Umurce Su Komawa Aiki
Ma’aikatan Hukumar Gudanarwar Babban Birnin Tarayya (FCTA) kimanin 40,000 sun garzaya Kotun Ɗaukaka Ƙara domin ƙalubalantar hukuncin Kotun Kwadago ta…
Read More » -
Labarai
NESREA: ’Yan Najeriya Na Shan Sama da Lita Biliyan 2.5 na Ruwan Leda a Duk Shekara
Hukumar Kula da Tsaftace Muhalli ta Ƙasa (NESREA) ta bayyana cewa a duk shekara, ’yan Najeriya na shan sama da…
Read More »