-
Labarai
Kwamishinan Yaɗa Labarai na Kano Ya Tattauna da Ƙungiyoyin Fararen Hula Kan Ci gaban Jiha
Kwamishinan Yaɗa Labarai da Harkokin Cikin Gida na Jihar Kano, Ibrahim Abdullahi Waiya, ya jagoranci wani muhimmin taro da ƙungiyoyin…
Read More » -
Labarai
Gwamnatin Tarayya Ta Gargaɗi ’Yan Kasuwa Kan Ɓoye Kaya da Tashin Farashi a Ramadan
Hukumar Wayar da Kai ta Ƙasa (National Orientation Agency) ta gargaɗi ’yan kasuwa da su guji ɓoye kayan abinci ko…
Read More » -
Labarai
Zaɓukan Cike Gurbi a Kano: Jama’a Sun Nuna Halin Ko-In-Kula
Rahotanni na nuna nuna cewa an samu ƙarancin fitowar masu zaɓe a zaɓukan cike gurbin ’yan majalisar dokokin jihar guda…
Read More » -
Labarai
Sojoji Sun Kashe Kwamandan Boko Haram Abdullahi Mafa a Borno
Dakarun Sojojin Najeriya sun kashe wani kwamandan ƙungiyar Boko Haram mai suna Abdullahi Mafa a yayin hare-haren da suke ci…
Read More » -
Labarai
Wata gobara da ta tashi da asubahin ranar Juma’a ta lalata akalla shaguna 50 a Kasuwar Fatima Simra Multi-Purpose da ke unguwar Dakata a Jihar Kano
Shugaban kwamitin kashe gobara na kasuwar, Dauda Haruna Chula, ya tabbatar da faruwar lamarin, yana mai cewa gobarar ta fara…
Read More » -
Labarai
‘yan Vigilante 6,700 ne Suke Sintiri a Kano domin tabbatar da tsaro alokutan azumi
Rundunar ’yan sintiri (Vigilante) a Jihar Kano ta bayyana cewa ta baza jami’anta sama da 6,700 a sassa daban-daban na…
Read More » -
Labarai
Bola Ahmed Tinubu Ya Nada Aminu Ado Bayero Shugaban Kwamitin Ciyarwar Ramadan na Ƙasa
An bayyana nadin ne lokacin da wata tawaga karkashin Babban Mai Tsare-Tsare na Ƙasa kuma Mataimakin Shugaban Kula da Fasaha…
Read More » -
Labarai
Ana Zargin ’Yan Lakurawa Sun Kashe Mutum 30, Sun Lalata Ƙauyuka Bakwai a Kebbi
Wasu ’yan bindiga da ake zargin ’yan ƙungiyar Lakurawa ne sun kashe akalla mutum 30 tare da lalata ƙauyuka bakwai…
Read More » -
Ketare
Kotu Ta Yanke wa Tsohon Shugaban Koriya ta Kudu, Yoon Suk Yeol, Hukuncin Ɗaurin Rai da Rai
wata kotu a birnin Seoul ta yanke hukunci na ɗaurin rai da rai ga tsohon shugaban ƙasar Koriya ta Kudu,…
Read More » -
Labarai
Hisbah Ta Kama Mutum Tara a Kano Saboda Cin Abinci a Ranar Farko ta Ramadan
Hukumar Hisbah ta kama wasu Musulmai guda tara a ranar Laraba, ranar farko ta azumin watan Ramadan, bayan an gan…
Read More »