Labarai
-
Babu wata rigima da zatasani ni ficewa daga jam’iyyar PDP—Gwamnan Enugu
Gwamnan jihar Enugu, Peter Mbah, ya bayyana cewa ba shi da wani shiri na ficewa daga jam’iyyar PDP. Mbah ya…
Read More » -
Malaman wasu makarantu a Jihar Kano na samun sabbin horo kan yadda zasu tallafawa ɗalibai ta fuskar tunani da tarbiyya, domin kare su daga fadawa cikin miyagun dabi’u da laifukan da ke ƙaruwa a tsakanin matasa.
Malaman wasu makarantu a Jihar Kano na samun sabbin horo kan yadda zasu tallafawa ɗalibai ta fuskar tunani da tarbiyya,…
Read More » -
Kungiyoyin masu bukata ta musamman sun yi kira ga hukumar zaɓe akan alqawarin da aka daɗe ana yi musu.
Kungiyoyi da sauran masu faɗa a ji na masu bukata ta musamman a Najeriya, na ci gaba da yin tuni…
Read More » -
Gwamnatin Tarayya ta ayyana dokar ta-baci kan aikin hanyar Suleja zuwa Minna.
Ministan Ayyuka, David Umahi, ne ya bayyana hakan a jiya Asabar yayin da yake duba aikin hanyar. Umahi ya ce…
Read More » -
Fadar shugaban kasa ta musanta rahoton dake bayyana cewar an zabi sabon sakataren gwamnatin tarayya.
Tace har yanzu George Akume shi ne sakataren gwamnatin sabannin wasu rahotanni da suke yawo a kafafen sada zumunta. Wannan…
Read More » -
Wani abin fashewa ya kashe mutane uku sannan wasu 21 suka ji raunika a titin Katarko-Goniri da ke ƙaramar hukumar Gujba ta jihar Yobe.
Akasarin waɗanda suka rasu ƴan garin Gotata ne, kuma motarsu ce ta taka abin fashewar da ake zargi nakiya ce…
Read More » -
Innalillahi Wa’inna Ilaihi Raji’un ! Allah ya yiwa dattijon arziki Alh Aminu Dan Tata Rasuwa
Allah ya yiwa dattijon arziki Alh Aminu Dantata rasuwa,hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da jikansa Mustapha ya sanar…
Read More » -
Tsohon Shugaban APC na Ƙasa, Ganduje, ya yi murabus
Shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na ƙasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya yi murabus. Zamanin Ganduje a matsayin shugaban…
Read More » -
Babban Sufetan ‘Yan Sanda na kasa Kayode Adeolu Egbetokun, ya yi umarni a gudanar da cikakken bincike kan zarge-zargen da wani tsohon hafsan ƴansanda ya yi cikin wani bidiyo da ke yawo a kafafen sada zumunta, dangane da fanshon tsofaffin ƴansanda.
IGP ya umarci hukumar fanshon ƴansanda ta NPF da ta duba ƙorafin cikin gaggawa, ta gano duk wata matsala, tare…
Read More » -
Taiwo Oyedele ya ce gidaje a Najeriya da ke karbar Naira 250,000 ko kasa da haka a kowane wata ya kamata a cire su daga harajin kashin kansu.
Shugaban kwamitin shugaban kasa kan manufofin kasafin kudi da sake fasalin haraji, Taiwo Oyedel, ya ce a karkashin sabbin dokokin…
Read More »