Ketare
-
Firaministan Lithuania Paluckas ya yi murabus bayan zanga-zanga
Firaministan Lithuania Gintautas Paluckas ya yi murabus bayan bincike kan harkokin kasuwancinsa da ya haifar da zanga-zanga a babban birnin…
Read More » -
Ana ta Kiraye-kiraye ga Thailand da ta saki sojojin Kambodiya 20 da aka tsare bayan rikicin kan iyaka
Kambodiya ta yi kira ga Thailand da ta mayar da sojojinta 20 da aka kama su da dakarun Thailand awanni…
Read More » -
Rasha ta kashe mutum shida a harin jirgin mara matuki, da makami mai linzami kan Kyiv a Ukraine: Zelenskyy
Wani harin makami mai linzami na Rasha da aka kai kan babban birnin Ukraine ya kashe akalla mutane shida, ciki…
Read More » -
Tsunami ta afkawa sassan Rasha, Japan, Amurka bayan girgizar ƙasa mai girma a Rasha
Guguwar tsunami ta afkawa sassan Rasha, Japan da Amurka bayan girgizar ƙasa mai ƙarfi a gabar tekun Rasha, tare da…
Read More » -
Bincike ya nuna cewa ISIL ka Iya zama barazana mai girma a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo da Gabashin Afirka
Bincike ya nuna cewa ISIL ka Iya zama barazana mai girma a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo da Gabashin Afirka Da sanyin…
Read More » -
An Samu tsagaitawar faɗa tsakanin Thailand da Cambodia
Tsagaita wuta tsakanin Thailand da Cambodia yana ci gaba da aiki yayin da tashin hankali a kan iyaka ke ci…
Read More » -
Shugaban kasar Ivory Coast, Alassane Ouattara wanda ke jagorantar ƙasar tun daga shekarar 2011, na fuskantar suka na neman mayar da shugabancin ƙasar mutu ka raba.
Wannan dai na zuwa ne bayan Ouattara mai shekaru 83 ya tabbatar da aniyar sake takara wa’adi na hudu a…
Read More » -
Isra’ila ta hallaka wasu Falasdinawa bakwai da yunwa a Gaza
Asibitocin Gaza sun bayyana sabbin alkalumma na mutuwar mutane bakwai “saboda yunwa da rashin abinci mai gina jiki”, wanda ya…
Read More » -
Indiya ta ce ta kashe duk wanda ake zargi da kai harin Pahalgam na Kashmir
Ministan Harkokin Cikin Gida na Indiya, Amit Shah, ya ce wasu da ake zargin ‘yan tawaye ne guda uku da…
Read More » -
An samu tsohon shugaban kasar Colombia Alvaro Uribe da laifin karbar cin hanci da rashawa
Tsohon Shugaban Kasar Colombia Alvaro Uribe an same shi da laifin yin katsalandan ga shaidu da cin hanci a wani…
Read More »