Ketare
-
Isra’ila ta kashe Falasdinawa 23 a Gaza, yayin da suke kokarin samun taimako
Jami’an tsaron Isra’ila sun kashe Falasdinawa 23 a Gaza, inda akalla 11 daga cikinsu aka kashe yayin da suke kokarin…
Read More » -
Iran ta kaddamar da harin makami yayin da Isra’ila ta kai hari kan Tehran karo na uku a rana
Mutanen Iran da Isra’ila sun wayi gari cikin hayaki da rusassun gine-gine a ranar Lahadi bayan abokan gaba sun fadada…
Read More » -
Faransa ta kara sa ido a cikin yankinta bayan Isra’ila da Iran sun yi musayar hare-hare masu kisa
Ministan Cikin Gida na Faransa, Bruno Retailleau, ya umarci hukumomin yankin su kara sa ido a fadin kasar, musamman a…
Read More » -
Iran ta harba makamai masu linzami kan Isra’ila, ta kashe mutane 10, bayan hare-hare kan wuraren mai
Iran ta harba makamai masu linzami kan wurare a fadin Isra’ila, ciki har da kusa da Haifa da Tel Aviv,…
Read More » -
Iran ta yi gargadi cewa za ta kai hari kan sansanonin Birtaniya, Amurka da Faransa a yankin idan suka taimaka wajen kare Isra’ila
Iran ta yi gargaɗi ga Amurka, Birtaniya da Faransa kada su taimaka wa Isra’ila wajen dakatar da hare-haren ramuwar gayya…
Read More » -
Isra’ila ta ce Iran za ta “biya farashi mai tsada” saboda harin makamai masu linzami
Israel Katz ya yi gargadin cewa “Tehran za ta kone” idan Iran ta ci gaba da harba makamai masu linzami.…
Read More » -
Ireland ta dauki matakin haramta shigo da kayayyakin Isra’ila, yayin da jami’ar itama ta katse dangantaka da Isra’il
Ireland ta dauki matakai don zama kasa ta farko a Tarayyar Turai da za ta haramta ciniki da yankunan da…
Read More » -
Fashe-fashe sun yawaita a kan Urushalima yayin da Isra’ila da Iran ke musayar hare-haren makamai masu linzami masu kisa
Iran ta kaddamar da sabon hari na makamai masu linzami kan Isra’ila da sanyin safiyar Asabar, wanda ya kawo karshen…
Read More » -
Iran ta mayar da martani bayan hare-haren Isra’ila da suka yi kan shirin nukiliyarta da sojojinta
Iran ta kaddamar da hare-haren ramuwar gayya na makamai masu linzami da jiragen sama marasa matuka kan Isra’ila har zuwa…
Read More » -
Jami’an tsaron qasar Iran sun kama ƴan leqen ashirin qasar.
Da Dumi-dumi : Zuwa Yanzu Jami’an IRGC na Iran ta sanar da kama mutane 73 da ake zargi da yiwa…
Read More »