SAEED BIN USMAN
-
Ketare
Fiye da ƙungiyoyi 130 na jinƙai da sauran ƙungiyoyin fararen hula sun bukaci a gaggauta kawo ƙarshen ƙungiyar agaji ta Gaza (GHF), wani shiri na agaji da Isra’ila da Amurka ke marawa baya, suna mai cewa shirin ya zama barazana ga rayukan fararen hula.
A cewar ƙungiyoyin, fiye da Falasdinawa 500 ne suka mutu tun bayan da ƙugiyar agajin ta fara aiki a ƙarshen…
Read More » -
Ketare
Adadin mutanen da suka mutu a Gaza ya karu yayin da Hamas ke zargin Isra’ila da jinkirta tsagaita wuta
Akalla Falasdinawa 95 ne suka mutu a hare-haren Isra’ila a fadin Gaza, ciki har da fiye da mutane goma sha…
Read More » -
Ketare
Trump ya ba da umarnin cire takunkumin da aka kakaba wa Siriya
Shugaban Amurka Donald Trump ya sanya hannu kan wata doka ta zartarwa don rushe jerin takunkuman da aka kakabawa Syria,…
Read More » -
Ketare
Mutum goma sha ɗaya sun mutu yayin hakar ma’adinan zinariya a Sudan yayin da yaƙin basasa ke ci gaba da ƙaruwa
Rushewar wani ɓangare na ma’adinan zinariya na gargajiya a arewa maso gabashin Sudan ya kashe ma’adinai 11 kuma ya jikkata…
Read More »




