Labarai
-
Isma’ila Abba Tangalashi Ya Ajiye Aiki da Hikima Radio
Fitaccen ɗan jarida a ɓangaren wasanni, Isma’ila Abba Tangalashi, ya ajiye aikinsa da Hikima Radio Kano, lamarin da ke ƙara…
Read More » -
An Tsinci Gawar Wani Matashi da Ake Zargin Ya Rataye Kansa a Gyadi-Gyadi
Lamarin ya jawo hankalin mazauna yankin ne da misalin lokacin da jama’a ke fitowa domin sallar Asubah, inda aka hangi…
Read More » -
Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Shugaban NAHCON
Hakan na ƙunshe ne cikin wata sanarwa da Fadar Shugaban Ƙasa ta fitar, mai ɗauke da sa hannun mai magana…
Read More » -
Shugaban hukumar kula da nagartar aki ta kasa Ya Karɓi bakuncin Tawagar Dana Motors a ofishinsa dake Abuja
A yayin ganawar, Dr. Dan’agundi ya tarbi tawagar cikin girmamawa tare da nuna jin daɗinsa kan ziyarar, yana mai bayyana…
Read More » -
PWAN Ta Horar da ‘Yan Jarida a Kano Kan Dokar Police Act 2020
Da take jawabi a wani taron kwana guda ga ‘yan jarida, Manajan Shirye-shirye na rikon ƙwarya na PWAN, Aisha Isa-Yusuf,…
Read More » -
Sarkin Kano Ya Buƙaci ‘Yan Kasuwa Su Sauƙaƙawa Al’umma Yayin da al’ummar Musulmi ke shirye-shiryen fara azumin watan Ramadan
Mai Martaba Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya yi kira ga ‘yan kasuwa da su sauƙaƙawa jama’a farashin kayayyaki,…
Read More » -
Tashar Rediyo da Masarautar Madobi Sun Dauki Nauyin Mayar da Yara 680 Makaranta
A wani gagarumin yunkuri na bunkasa ilimi, tashar rediyo ta Himma da ke Kano, tare da hadin gwiwar Masarautar Madobi,…
Read More » -
An Gurfanar da Jami’an Civil Defence 3 a gaban kuliya Kan Zargin Kashe Abokin Aikinsu
Wata kotun majistare mai lamba 52 ta bayar da umarnin tsare wasu jami’an Hukumar Tsaro ta Civil Defence su uku…
Read More » -
Ƙungiyoyin Tijjaniyya da Ƙadiriyya Sun Garzaya Kotu Kan Zargin ɓatanci a Kano
Ƙungiyoyin Tijjaniyya da Ƙadiriyya a jihar Kano sun garzaya gaban kotu, inda suka roƙi kotun ta tilastawa gwamnatin jihar Kano…
Read More » -
EFCC Ta Gurfanar da Mutanen da Ake Zargi da Karɓar Naira Miliyan 603 Domin Samuwa wav Mukamin GMD a NNPC
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) ta gurfanar da wasu mutane da ake zargi da karɓar kuɗi har…
Read More »