Labarai
-
Biyo bayan Umarnin Kwamishinan ‘yan sandan kano na hana Guje Guje da Motoci, Babura, da Kuma hawa Dawakai domin Kilisa
Kungiyar Mahaya Dokuna ta Jihar kano wato Kano Horse Riders Forum ta goyi bayan Umarnin Kwamishinan yan sanda akan wannan…
Read More » -
‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 17 Kan zargin Fashi, da ta’ammali da Miyagun Ƙwayoyi da Lalata Dukiya a Jigawa
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta kama mutane 17 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban, ciki har da fashi…
Read More » -
Gwamnan Sokoto Ya Nemi Goyon Bayan Jama’a Domin Yaki da ‘Yan Bindiga
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya buƙaci al’ummar jihar da su ƙara bai wa jami’an tsaro goyon baya ta hanyar…
Read More » -
Sabbin Dokokin Haraji: Ba Za a Cire Kuɗi Kai-tsaye Daga Asusun Banki Ba — Oyedele
Shugaban Kwamitin Shugaban Ƙasa kan Manufofin Kasafi da Gyaran Haraji, Mista Taiwo Oyedele, ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa sabbin…
Read More » -
’Yan Sandan Kano Sun Kama Mutane Sama da 3,000 Kan Manyan Laifuka a 2025
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta sanar da cewa ta kama mutane 3,081 da ake zargi da aikata manyan laifuka…
Read More » -
Dino Melaye Ya Yi Martani Kan Gurfanar da Tsohon Ministan Shari’a, Abubakar Malami A gaban Kotu
Tsohon Sanatan Kogi ta Yamma, Dino Melaye, ya yi martani kan gurfanar da tsohon Ministan Shari’a kuma Babban Lauyan Gwamnatin…
Read More » -
DG na NPC Ya Yi Alhinin Rasuwar Lauya Maryam Abubakar
Dakta Baffa Babba Dan Agundi, a madadin Ƙungiyar Lauyoyin Mata (Women Lawyers Congress – WLC), ya bayyana alhini da jimami…
Read More » -
Asusun Tallafa wa Lafiya na Jihar Kano (KHETFUND) ya gudanar da taron duba ayyukan hukumomi da cibiyoyin da suka amfana da tallafin asusun a zango na uku da na hudu na shekarar 2025, domin tantance yadda aka yi amfani da kuɗaɗen da aka fitar
A cewar Babbar Sakatariyar KHETFUND, Dakta Fatima Usman Zaharadeen, asusun ya raba sama da naira biliyan biyu ga hukumomi da…
Read More » -
Rahotanni na cewa akalla ma’aikatan gidan Talabijin na Kasa NTA a jihar Gombe guda shida ne suka rasu, yayin da wasu uku suka jikkata, sakamakon hatsarin mota da ya faru a Jihar Gombe
Wadanda suka rasu sun hada da Manu Haruna Kwami, Manajan Gudanarwa da Zarah Umar, Manajar sashen Labarai; da Isa,wanda ya…
Read More » -
A’isha Buhari ta yi zargin ana bibiyarta ba tare da yardartaba
Tsohuwar Uwargidan Shugaban Ƙasa, Hajiya A’isha Muhammadu Buhari, ta bayyana cewa wani babban malamin addinin Musulunci na bibiyarta tare da…
Read More »