Labarai
-
Wasu Matasa Sun Yi Zanga-Zangar Lumana Kan Zargin Kai Hare-Hare Ga ’Yan Arewa
Masu zanga-zangar sun bukaci gwamnatin tarayya da ta dauki matakin gaggawa domin kare rayuka da dukiyoyin al’umma tare da…
Read More » -
Gwamnatin Kano Ta Ware Naira Miliyan 99 Don Yi Wa Karnuka Rigakafi
Kwamishinan Ma’aikatar Kiwon Dabbobi ta Jihar Kano, Aliyu Isa Aliyu, ya bayyana cewa gwamnatin jihar za ta fara aiwatar da…
Read More » -
An Kama Dan Jaridar Jamus a Turkiyya Bisa Zargin Yaɗa Ƙarya da Zagin Shugaba
Ofishin Babban Mai Gabatar da Ƙara na Istanbul ya bayyana cewa an kama ɗan jaridar, Alican Uludag, ne bisa wasu…
Read More » -
Kwamishinan Yaɗa Labarai na Kano Ya Tattauna da Ƙungiyoyin Fararen Hula Kan Ci gaban Jiha
Kwamishinan Yaɗa Labarai da Harkokin Cikin Gida na Jihar Kano, Ibrahim Abdullahi Waiya, ya jagoranci wani muhimmin taro da ƙungiyoyin…
Read More » -
Gwamnatin Tarayya Ta Gargaɗi ’Yan Kasuwa Kan Ɓoye Kaya da Tashin Farashi a Ramadan
Hukumar Wayar da Kai ta Ƙasa (National Orientation Agency) ta gargaɗi ’yan kasuwa da su guji ɓoye kayan abinci ko…
Read More » -
Zaɓukan Cike Gurbi a Kano: Jama’a Sun Nuna Halin Ko-In-Kula
Rahotanni na nuna nuna cewa an samu ƙarancin fitowar masu zaɓe a zaɓukan cike gurbin ’yan majalisar dokokin jihar guda…
Read More » -
Sojoji Sun Kashe Kwamandan Boko Haram Abdullahi Mafa a Borno
Dakarun Sojojin Najeriya sun kashe wani kwamandan ƙungiyar Boko Haram mai suna Abdullahi Mafa a yayin hare-haren da suke ci…
Read More » -
Wata gobara da ta tashi da asubahin ranar Juma’a ta lalata akalla shaguna 50 a Kasuwar Fatima Simra Multi-Purpose da ke unguwar Dakata a Jihar Kano
Shugaban kwamitin kashe gobara na kasuwar, Dauda Haruna Chula, ya tabbatar da faruwar lamarin, yana mai cewa gobarar ta fara…
Read More » -
‘yan Vigilante 6,700 ne Suke Sintiri a Kano domin tabbatar da tsaro alokutan azumi
Rundunar ’yan sintiri (Vigilante) a Jihar Kano ta bayyana cewa ta baza jami’anta sama da 6,700 a sassa daban-daban na…
Read More » -
Bola Ahmed Tinubu Ya Nada Aminu Ado Bayero Shugaban Kwamitin Ciyarwar Ramadan na Ƙasa
An bayyana nadin ne lokacin da wata tawaga karkashin Babban Mai Tsare-Tsare na Ƙasa kuma Mataimakin Shugaban Kula da Fasaha…
Read More »