Labarai
-
Rundunar ‘Yan Sandan Ondo Ta Kama Mutane Biyu Kan Zargin Garkuwa da Mutane
Waɗanda aka kama sun haɗa da Abubakar mai shekaru 25 da Oliver Okoh mai shekaru 35. An cafke su ne…
Read More » -
Haryanzu El-Rufai yana tsare a hannun Hukumar ICPC
Lauyoyin tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, sun bayyana cewa har yanzu ba su samu wata amsa daga ICPC ba…
Read More » -
Rikicin Walida: Kungiyar Kare Hakkin Dan Adam Ta Gargadi DSS Kan kin Bin umarnin Kotu
A sanarwar da Daraktan ƙasa na ƙungiyar, Abdullahi Bakoji Adamu, ya sanya wa hannu, an ce duk da bin hanyoyin…
Read More » -
Farfesa Nazifi Abdullahi Darma Ya Dauki Nauyin Tallafin Magungunan Hawan Jini da Suga a Unguwar Darma
Al’ummar Unguwar Darma da kewayenta sun rabauta da tallafin magungunan hawan jini da ciwon suga kyauta, tare da samun damar…
Read More » -
Tattalin Arzikin Najeriya Cikin Hadari: Ma’aikatu Sun Koka Kan Rashin Karɓar Kasafin Kuɗi na 2025
Abuja, Najeriya – Tattalin arzikin Najeriya na fuskantar wani mummunan ƙalubale, yayin da rahotanni ke nuna cewa wasu manyan ma’aikatun…
Read More » -
Zargin sayan kuri’a EFCC ta kama mutane 20 a Abuja
Hukumar EFCC ta sanar da kama mutum 20 da ake zargi da aikata laifukan zaɓe yayin zaɓen ƙananan hukumomin Babban…
Read More » -
Atiku Abubakar Ya Nuna Damuwar Karancin Fitowar Jama’a a Zaɓen Kananan Hukumomin Abuja
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya nuna damuwarsa kan ƙarancin fitowar jama’a a zaɓen ƙananan hukumomin Babban Birnin Tarayya,…
Read More » -
KCSEDA Ta Bukaci CP Ibrahim Adamu Bakori Ya Zurfafa Bincike Kan Harbin Matasan Kabara
Ƙungiyar Haɗin Kan Unguwar Kabara don Ilimi, Tsaro da Ci gaban Al’umma (KCSEDA) ta shigar da ƙorafi a rubuce ga…
Read More » -
Rabiu Musa Kwankwaso Ya Kai Ziyarar Ta’aziyya ga Ibrahim Shekarau
Tawagar jagoran Kwankwasiyya, Sanata Dr. Rabiu Musa Kwankwaso, ta kai wa tsohon Gwamnan Jihar Kano, Sanata Malam Ibrahim Shekarau, ziyarar…
Read More » -
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wadanda ake zargi da satar motoci
Rundunar ’yan sandan Jihar Kano ta samu gagarumar nasara a yaki da satar ababen hawa, bayan kama wata ƙungiyar mutane…
Read More »