Labarai
-
Sheikh Ibrahim Khalil: “Sabanin Malamai Rahama Ne, Tsoma Bakin Jahilai Kuma Fitina Ce”
Kano, 5 ga Oktoba 2025 — Shugaban Majalisar Malamai ta Arewacin Najeriya, Sheikh Ibrahim Khalil, ya bayyana cewa sabani tsakanin…
Read More » -
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci ta Kano Na Binciken Tsohon Gwamna Ganduje Kan Zargin Karkatar da Naira Biliyan 4
Kano, 5 ga Oktoba 2025 — Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano (PCACC) ta fara bincike…
Read More » -
Hisbah Ta Kama Mata Fiye da Goma da Ake Zargi da Karuwanci a Garin Katsina
Katsina, 5 ga Oktoba 2025 — Hukumar Hisbah ta ƙaramar hukumar Katsina ta gudanar da wani samame a cikin garin…
Read More » -
Gwamnatin Kano Ta Ware Naira Biliyan 5.397 Don Gyaran Makarantu a Fadin Jihar
Majalisar zartarwa ta Jihar Kano ta amince da kashe jimillar kudin da ya kai Naira biliyan 5.397 domin gyaran manyan…
Read More » -
Gwamnatin Sokoto Za Ta Sanya Masu Hakar Kabari Cikin Albashi, Ta Kuma Gina Sababbin Makarantun Islamiyya
Gwamnatin Jihar Sokoto ta bayyana shirinta na sanya masu hakar kabari cikin tsarin biyan albashi na gwamnati, tare da gina…
Read More » -
Garba Shehu Ya Karyata Maganar Jonathan Kan Zaɓen Buhari A Matsayin Wakilin Boko Haram
Tsohon mai magana da yawun marigayi tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, wato Garba Shehu, ya karyata ikirarin tsohon shugaban ƙasa…
Read More » -
Rundunar ‘Yan Sanda a Adamawa ta kama mutane 72 da ake zargi da laifuka daban-daban
Rundunar ‘Yan Sanda ta Jihar Adamawa ta kama mutane 72 da ake zargin sun aikata laifuka daban-daban, ciki har da…
Read More » -
Kwamishinan Yaɗa Labarai na Yobe ya yi kira ga ‘Yan Jarida su rungumi fasahar zamani
Kwamishinan Yaɗa Labarai na Jihar Yobe, Alhaji Abdullahi Bego, ya yi kira ga ‘yan jaridar Najeriya da su rungumi fasahar…
Read More » -
Hatsarin Tankar Mai Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane a Titin Abeokuta–Sagamu
Wani mummunan hatsari ya auku a safiyar Juma’a a titin Abeokuta–Sagamu da ke jihar Ogun, inda wata tankar mai ta…
Read More » -
Kungiyar RAAF Ta Ziyarci Sakataren Gwamnatin Kano, kuma Ta Nemi a Saka Ta Cikin Mukabalar Malam Lawan
Kungiyar Rasulul A’azam Foundation (RAAF), wacce ta ƙunshi mabiya Ahlul Baiti na gidan Manzon Allah (S.A.W.) a Kano, ta kai…
Read More »