Ketare
-
Starmer, Macron sun bayyana yarjejeniyar Yan gudun hijira da zurfafa dangantakar tsaro
Firaministan Ministan Biritaniya Keir Starmer da Shugaban Faransa Emmanuel Macron sun sanar da tsauraran matakan kula da Yan gudun hijira…
Read More » -
Tsohon shugaban kasar Argentina Fernandez zai fuskanci shari’a kan cin hanci da rashawa
Tsohon Shugaban Argentina, Alberto Fernandez, an umurce shi da ya gurfana a gaban kotu bisa zargin cin hanci da rashawa…
Read More » -
Laifukan cin zarafin ɗan adam a Darfur na Sudan na ƙara ta’azzara a cewar Mataimakin mai gabatar da ƙara na kotun ICC
Wani babban mai shigar da kara na kotun hukunta manyan laifuka ta kasa da kasa (ICC) ya bayyana cewa akwai…
Read More » -
Hukumomin Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) sun gindaya wasu tsauraran sharudda ga ‘yan Najeriya da ke ziyartar birnin Dubai duk da cewa yanzu sun haramta bayar da bizar tsayawa na wucin gadi a birnin.
Rahotanni sun bayana cewar tuni aka sanar da sabon umarnin ga kamfanonin shirya tafiye tafiye. A wani babban cigaban da…
Read More » -
Ramaphosa ya yi adawa da harajin kashi 30% da Trump ya kakabawa Afirka ta Kudu
Shugaban Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa ya yi adawa da abin da ya kira “na kashin kai” karin harajin ciniki…
Read More » -
Gwamnan jihar Texas ta Amurka ya ce sama da mutane 160 ne har yanzu ba a gano ba sakamakon ambaliyar ruwa da ta auku a ranar Juma’ar da ta gabata.
Greg Abbott ya ce wannan adadi na lardin Kerr ne kaɗai, ɗaya daga cikin wuraren da lamarin ya fi muni.…
Read More » -
Birtaniya ta yi barazanar kara daukar mataki kan Isra’ila idan shawarar tsagaita bude wuta a Gaza ta gaza
Sakataren Harkokin Wajen Biritaniya, David Lammy, ya yi Allah wadai da rikicin jin kai a Gaza, yana mai cewa Biritaniya…
Read More » -
Iran ta musanta ikirarin Trump cewa ta nemi a sake fara tattaunawar nukiliya
Iran ta ce ba ta nemi tattaunawa da Amurka kan shirin nukiliyarta ba, kamar yadda Shugaban Amurka Donald Trump ya…
Read More » -
Jam’iyyar NRM mai mulki a Uganda ta ayyana shugaban ƙasar, Yoweri Museveni a matsayin wanda zai yi mata takara a zaɓe mai zuwa.
Matakin zai bai wa shugaban ƙasar – wanda ya fi kowa jimawa kan mulkin ƙasar – damar tsawaita kusan shekara…
Read More » -
Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon ƙaruwar fargabar samun ambaliya saboda yiyuwar sakin ruwan madatsar Lagdo ta Kamaru.
Jihohin sun haɗar da Benue da Edo da kuma jihar Bayelsa, waɗanda tuni suka fara shiri don kauce wa barazanar…
Read More »