Ketare
-
Isra’ila ta tsananta gargadin tafiye-tafiye zuwa UAE ga ‘yan ƙasarta, tana bayyana barazanar ‘yan ta’adda
Kwamitin tsaron kasa na Isra’ila (NSC) ya kara kaimi ga gargadin tafiye-tafiye ga ‘yan Isra’ila da ke ziyartar da kuma…
Read More » -
Trump ya kafa sabbin haraji kan fitar da kayayyaki daga kasashe da dama
Shugaban Amurka Donald Trump ya sanya hannu kan wata doka ta zartarwa da ta sake kakaba “harajin ramuwar gayya” daga…
Read More » -
Jakadan Shugaba Trump na musamman, Steve Witkoff ya kai ziyara domin duba wuraren da ake rabon tallafi a Gaza masu samun goyon bayan Isra’ila da Amurka da ke shan suka.
Mista Witkoff na tare da jakadan Amurka a Isra’ila, Mike Huckerbee, wanda ya wallafa hotunan wuraren rabon tallafin. Ziyarar tasu…
Read More » -
An Samu arangama a kan iyaka tsakanin sojojin Uganda da na Sudan ta Kudu inda akalla mutane hudu sun mutu
Aƙalla membobi huɗu na rundunar tsaron Sudan ta Kudu sun mutu a wani fada da sojojin Uganda a kusa da…
Read More » -
Trump zaiyi wuya a kula yarjejeniyar kasuwanci bayan Canada ta yi nuni da amincewa da Falasdinu
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yi wuya a kulla yarjejeniyar kasuwanci da Kanada bayan ta sanar da cewa…
Read More » -
Firaministan Lithuania Paluckas ya yi murabus bayan zanga-zanga
Firaministan Lithuania Gintautas Paluckas ya yi murabus bayan bincike kan harkokin kasuwancinsa da ya haifar da zanga-zanga a babban birnin…
Read More » -
Ana ta Kiraye-kiraye ga Thailand da ta saki sojojin Kambodiya 20 da aka tsare bayan rikicin kan iyaka
Kambodiya ta yi kira ga Thailand da ta mayar da sojojinta 20 da aka kama su da dakarun Thailand awanni…
Read More » -
Rasha ta kashe mutum shida a harin jirgin mara matuki, da makami mai linzami kan Kyiv a Ukraine: Zelenskyy
Wani harin makami mai linzami na Rasha da aka kai kan babban birnin Ukraine ya kashe akalla mutane shida, ciki…
Read More » -
Tsunami ta afkawa sassan Rasha, Japan, Amurka bayan girgizar ƙasa mai girma a Rasha
Guguwar tsunami ta afkawa sassan Rasha, Japan da Amurka bayan girgizar ƙasa mai ƙarfi a gabar tekun Rasha, tare da…
Read More » -
Bincike ya nuna cewa ISIL ka Iya zama barazana mai girma a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo da Gabashin Afirka
Bincike ya nuna cewa ISIL ka Iya zama barazana mai girma a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo da Gabashin Afirka Da sanyin…
Read More »