Siyasa
-
Obi da Kwankwaso Na Tattaunawar Haɗin Gwiwa Domin Kalubalantar Atiku a ADC
Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso na nazarin yiwuwar yin haɗin gwiwa domin kalubalantar tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar,…
Read More » -
An Tsare Fitaccen Malamin Musulunci Bisa Zargin Yunkurin Juyin Mulki
Hukumomin tsaro sun tsare fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Sani Khalifa Zariya, tsawon kwanaki 23 bisa zargin hannu a wani…
Read More » -
Bani da masaniya akan komawar Abba APC_ KWANKWASO
Jagoran jam’iyyar NNPP a kasarnan Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso, ya barranta kansa daga duk wani yunƙurin komawa jam’iyyar APC tare…
Read More » -
PDP Ta Yi Allah-wadai da Ficewar Gwamnan Plateau Zuwa APC
Jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta yi Allah-wadai da matakin da gwamnan jihar Plateau ya ɗauka na ficewa daga…
Read More » -
NNPP Ta Rushe Shugabancin Jam’iyyar Kano, Rikici Ya Ƙara Kamari Kan Zargin Komawar Gwamna Yusuf APC
Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta sanar da rushe dukkan shugabannin jam’iyyar na Jihar Kano, matakin da ya…
Read More » -
Da Ɗumi-ɗumi: Kwankwaso na Shirin Komawa ADC – Rahoto
Rahotanni da ke ta fitowa sun nuna cewa Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya kuma tsohon gwamnan jihar Kano,…
Read More » -
Gwamnan Plateau Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP
Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya sanar da ficewarsa daga Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta hanyar wasiƙa da ya…
Read More » -
Atiku Ya yi Maraba da Komawar Peter Obi ADC
Tsohon ɗan takarar shugabancin kasarnan a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya ce yana maraba da komawar tsohon ɗan takarar jam’iyyar…
Read More » -
Abdullahi Zubairu Abiya Ya Zama Mukaddashin Shugaban NNPP na Kano
Jam’iyyar NNPP a Jihar Kano ta naɗa Hon. Abdullahi Zubairu Abiya a matsayin Mukaddashin Shugaban Jam’iyyar na jiha, bayan tsige…
Read More » -
Cikakken dalilin da yasa Jam’iyyar N N P P ta kori shugabanta na Kano Dr Hashimu Sulaiman Dungurawa daga shugabancin jam’iyyar
Shugabannin Jam’iyyar NNPP na mazaɓar Gargari da ke Karamar Hukumar Dawakin Tofa a Jihar Kano sun sanar da korar Shugaban…
Read More »