Siyasa
-
Hadimin Shugaban Ƙasa Ya Magantu kan Sauya Sheƙar Gwamnan Kano
Hadimin Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, Hon. Abdul’aziz Abdul’aziz, ya bayyana wani muhimmin bayani ta shafin sa na Facebook, inda…
Read More » -
Barakar Siyasa Ta Bayyana Tsakanin Gwamna Abba da Kwankwaso a Kano
A daidai lokacin da raɗe-raɗen sauya sheƙar Gwamna Abba Kabir Yusuf daga jam’iyyar NNPP zuwa APC ke ci gaba da…
Read More » -
Kwankwaso ba dan jam’iyyar NNPP bane domin yana cikin wadanda aka kora _ Sakataren Jam’iyya
Sakataren jam’iyyar NNPP na kasa, Ogini Olaposi, ya bayyana cewa dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar a 2023, Sanata Rabiu…
Read More » -
Ganduje Ya Dawo Daga Dubai Domin Tuntubar Masu Ruwa da Tsaki Kan Siyasar Kano
Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa kuma tsohon gwamnan Jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya dawo Najeriya daga ƙasar…
Read More » -
Ɗan Kwankwaso da wasu kwamishinonin Kano sun fara kauracewa ofisoshinsu gabanin sauya sheƙar gwamna Abba
Ahrasjo NewsKano, Najeriya – Rahotanni daga jihar Kano na nuni da cewa Kwamishinan Matasa da Wasanni, Mustapha Kwankwaso, ya fara…
Read More » -
Tun ina NYSC Atiku ke tsayawa takara – Datti Baba-Ahmed
Tsohon ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa a ƙarƙashin jam’iyyar LP a Datti Baba-Ahmed ya ce lokaci ya yi da za…
Read More » -
Ƙungiyar Matasan Ijaw ta Ƙara Jaddada Kira ga Tinubu da ya Sauke Wike Daga Muƙaminsa
Wannan kiran ya fito ne daga bakin shugaban ƙungiyar na ƙasa, Mista Alaye Theophilus, a lokacin da yake wani jawabi…
Read More » -
Majalisar Dokokin Rivers Ta Fara Yunkurin Tsige Gwamna Fubara da Mataimakiyarsa
’Yan Majalisar Dokokin Jihar Rivers sun fara daukar matakin tsige Gwamna Siminalayi Fubara tare da Mataimakiyarsa, Ngozi Oduh, bisa zargin…
Read More » -
Kwankwaso Ya Taya Gwamna Abba Kabir Yusuf Murnar Ranar Haihuwarsa Duk da Jita-jitar Sauya Shekar da akeyi masa
Jagoran jam’iyyar NNPP Rabiu Musa Kwankwaso, ya taya Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, murnar ranar haihuwarsa, Kwankwaso ya…
Read More » -
Zaɓen 2027: ADC Ta Sha Alwashin Magance Matsalar Tsaro a Arewa Maso Yamma
Jam’iyyar adawa ta ADC ta jaddada kudirinta na magance matsalar rashin tsaro da ke addabar yankin, idan har ta samu…
Read More »