Siyasa
-
Gwamnatin Kano Ta Gargaɗi Malamai Daga Wajen Jihar Kan Tsoma Baki a Binciken Malam Triumph
Kano, 5 ga Oktoba 2025 — Gwamnatin Jihar Kano ta yi gargaɗi ga wasu malamai daga wajen jihar da su…
Read More » -
Sanata Barau Jibrin Zai Rabawa Mutane Sama da 10,000 Tallafin Naira 20,000 a Kano
Kano, 5 ga Oktoba 2025 — Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Barau I. Jibrin, ya shirya rabawa mutane sama…
Read More » -
Wasu ‘yan jam’iyyar APC na Kano sun goyi bayan bukatar gwamnan Kano na ‘ a sauya masa kwamishina ‘yan sandan jihar
Kungiyoyi 12 da ke da alaka da jam’iyyar APC a Jihar Kano sun bayyana goyon bayansu ga bukatar da Gwamnan…
Read More » -
Rikici ya sake kunno kai a PDP kan rushewar shugabannin Akwa Ibom
Wani sabon rikici ya ɓarke a cikin jam’iyyar adawa ta PDP a Najeriya, bayan da aka sanar da rushe shugabannin…
Read More » -
Shehu Sani: dawuya a samin wanda zai kada Atuku a zaban fidda gwani a ADC
Ƙwarewa da Gogewa: Tsohon Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani, ya bayyana cewa zai yi matuƙar wuya a kayar da…
Read More » -
Gwamna Abba Ya Nemi Shugaba Tinubu Ya Sauke Kwamishinan ’Yan Sanda Na Kano
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bukaci Shugaban Ƙasa, Bola Ahmad Tinubu, da ya gaggauta sauke Kwamishinan ’Yan…
Read More » -
Rikicin Cikin Gida: ’Yan APC Sun Maka Abdullahi Abbas a Kotu
Kano – Wasu ’yan jam’iyyar APC a Kano sun shigar da ƙara a gaban kotun majistire da ke Miller Road,…
Read More » -
Fadar Shugaban Ƙasa: Jonathan Na da ’Yancin Tsayawa Takara a 2027, Amma ’Yan Najeriya Ne Za Su Yi Masa Hukunci
Fadar Shugaban Ƙasa ta bayyana cewa tsohon shugaban ƙasa, Dr. Goodluck Jonathan, na da cikakken ’yancin tsayawa takarar shugabancin ƙasar…
Read More » -
Ganduje: A Wata 6, Gwamna Yusuf Ya Samu Fiye da Abin da Na Samu a Shekaru 8
Tsohon gwamnan Jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya yi zargin cewa gwamnatin mai ci karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir…
Read More » -
Kungiyar Atiku 2027 Network Ta Kaddamar Da Shugabanninta a Jihar Nasarawa
Kungiyar Atiku 2027 Network For Change Awareness ta ƙasa, karkashin jagorancin Hon. Ahmad Adamu Kwachiri Fagge, ta kaddamar da shugabanninta…
Read More »