Labarai
-
Aƙalla mutum 25 aka kashe a hare-haren da ake zargin Boko Haram ta kai a Jihar Adamawa
Aƙalla mutum 25 ne suka rasa rayukansu sakamakon wasu hare-hare guda biyu da ake kyautata zaton mayaƙan Boko Haram ne…
Read More » -
Gwamnatin Kano Za Ta Fara aiwatar da Mataki Na Farko Na Shirin Dakile Cutar Zazzabin Tsuntsaye
Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da fara aiwatar da mataki na farko na shirin dakile cutar Zazzabin Tsuntsaye (Avian Influenza),…
Read More » -
Sabon Rahoto Ya Bankado Tsarewa Da Sace ’Yan Jarida 44 A Habasha
Wani sabon rahoto da ƙungiyar tallafa wa kafafen yaɗa labarai ta duniya, International Media Support (IMS) ta fitar, ya nuna…
Read More » -
Gwamnatin Kano Ta Ayyana 1 ga watan Maris a Matsayin Ranar Fara Hutun Sallah Ga Dalibai
Gwamnatin Kano ta ayyana ranar Lahadi 1 ga Maris, 2026 a matsayin ranar fara hutun Sallah ga daliban firamare da…
Read More » -
Miliyan 100 da aka turawa dan gidan IG Egbetokun bisa kuskure ne kuma ya mayar da su – Hedikwatar ƴansanda
Rundunar ’yandandan Najeriya ta ce an tura Naira miliyan 100 zuwa asusun banki na Victor Egbetokun, ɗan Kayode Egbetokun, Sufeto…
Read More » -
Babban jami’n Gwamnatin Jihar ya naimi afuwar Dan jaridar da yaciwa mutuncin
Babban jami’in gwamnatin Kano State, SSR Auwalu Sani Rogo, ya bai wa dan jarida kuma mamba na Nigeria Union of…
Read More » -
GCHRNN Ta Bai Wa Gwamnatin Kano Wa’adin Sa’o’i 24 Kan Zargin Cin Zarafin Dan Jarida
Kungiyar Global Community for Human Rights Network Nigeria (GCHRNN) ta yi kakkausar Allah-wadai kan zargin cin zarafin da aka yi…
Read More » -
Rigima Ta Barke: Dan Jarida Zai Maka Jami’in Gwamnatin Kano a Kotu
Wani dan jarida daga Jihar Kano ya bayyana shirin kai kara kotu biyo bayan zargin cin mutuncinsa da wani…
Read More » -
Tinubu Ya Tsige Egbetokun, Ya Naɗa Tunji Disu A Matsayin Sabon Sufeto Janar
Shugaban Ƙasar Bola Ahmed Tinubu, ya tsige Sufeto Janar na ’Yan Sandan ƙasar, Kayode Egbetokun, daga mukaminsa. Majiyoyi daga cikin…
Read More » -
Rundunar ‘Yan Sandan Ondo Ta Kama Mutane Biyu Kan Zargin Garkuwa da Mutane
Waɗanda aka kama sun haɗa da Abubakar mai shekaru 25 da Oliver Okoh mai shekaru 35. An cafke su ne…
Read More »