Labarai
-
Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Kano Ta Horar da Direbobinta Kan Sanin Ka’idojin Tuƙi
Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Kano ta shirya wani muhimmin taron horo, irinsa na farko, domin horar da direbobinta, da nufin…
Read More » -
Likitoci Masu Neman Ƙwarewa na Asibitin Aminu Kano Za Su Koma Yajin Aiki a Ranar Litinin
Ƙungiyar Likitoci masu neman ƙwarewa ta reshen Asibitin Koyarwa na Aminu Kano (ARD AKTH) ta umarci mambobinta da su koma…
Read More » -
Ana Shirin Zanga-zangar Neman Hakkin Iyalan Mafarautan Kano Da Aka Yiwa Kisan Gilla A Edo
Iyalan Mafarautan Kano da aka yiwa kisan gilla su 16 a Jihar Edo, sun bukaci gwamnatin Jihar Kano da takwararta…
Read More » -
Wasu Tubabbun ‘Fulanin Daji’ Sun Afka wa Ɗan Uwansu a Kasuwar Batsari Saboda Tsohuwar Gaba
Lamarin ya faru ne a gaban wakilan Katsina Times, inda maharan suka tarar da Manin Tururuwa a kasuwar sayar da…
Read More » -
Majalisar Kano Ta Ce Sauya Sheƙar Gwamna Abba Yusuf Daga NNPP Na Iya Zama Dole
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta bayyana cewa rikice-rikicen shari’a da ke addabar jam’iyyar NNPP na iya tilasta wa Gwamna Abba…
Read More » -
ICPC Ta Ƙi Amincewa da Janye Ƙorafin Dangote kan Tsohon Shugaban NMDPRA
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Ƙasa (ICPC) ta ƙi amincewa da buƙatar attajirin Afirka, Alhaji Aliko Dangote,…
Read More » -
Rahoto: ’Yan Najeriya Miliyan 141 Na Iya Rayuwa Cikin Talauci a 2026 – PwC
Wani sabon rahoto kan tattalin arzikin Nijeriya ya nuna cewa aƙalla ’yan Najeriya miliyan 141 ka iya kasancewa cikin talauci…
Read More » -
Hukumar Gidajen Yari Ta Kama Mutum Biyu Kan Yunkurin Shigar da Miyagun Ƙwayoyi Gidan a Kano
Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta kasa reshen Jihar Kano, ta sanar da kama wasu mutum biyu da ake…
Read More » -
Sarkin Kaltungo Ya Jaddada Kudirinsa na Wayar da Kan Al’umma Kan Zaman Lafiya
Mai Martaba Sarkin Kaltungo, Engr. Saleh Muhammad Umar OON, Mataimakin Shugaban Majalisar Sarakuna da Hakimai ta Jihar Gombe, ya bayyana…
Read More » -
Kotu Ta Bada belin Tsohon Ministan Shari’a Abubakar Malami da Iyalinsa akan Naira Miliyan 500
Kotun Tarayya da ke Abuja, ƙarƙashin jagorancin Mai shari’a Emeka Nwite, ta amince da bayar da beli ga tsohon Ministan…
Read More »