Labarai
-
Sojojin Habasha sun ‘ kashe’ ma’aikatan agaji a yakin Tigray, in ji kungiyar agaji.
Dakarun gwamnatin Habasha sun ” kashe” ma’aikatan kungiyar agaji ta Médecins Sans Frontières (MSF) guda uku a lokacin da suke…
Read More » -
Hukumar lafiya ta duniya WHO ta amince da wata allura da ake yi sau biyu a shekara mai suna Lenacapavir da ke kariya daga kamuwa da HIV.
Wannan muhimmiyar sanarwa na zuwa ne bayan ma’aikatar kula da lafiya ta Amurka ta amince da maganin a watan da…
Read More » -
Ana sa ran wasu daga cikin shugabannin ƙasashen Afirka za su halarci jana’izar marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari da za a yi yau Talata a mahaifarsa Daura.
Shugabannin ƙasashen sun haɗa da na Gambia Adama Barrow da na Chadi Mahamat Déby da na Guinea Bissau Umaro Sissoco…
Read More » -
Alhaji Aliko Dangote zai gina katafariyar tashar jiragen ruwa a Nigeria.
Attajiri mafi kudi a nahiyar Afrika Alhaji Aliko Dangote ya fara neman lasisin gina tashar jiragen ruwa mafi girma kuma…
Read More » -
Sojojin Runduna ta 6 sun lalata wuraren tace haramtaccen mai da dama a yankin Neja Delta, musamman a Jihar Ribas, tare da kama mutane 50 da ake zargi.
A yayin aikin daga 30 ga Yuni zuwa 13 ga watan Yuli, 2025, sojojin sun ƙwato sama da lita 25,000…
Read More » -
A talatar nan za a yi jana’izar tsohon shugaban ƙasa Marigayi Janar Muhammadu Buhari a mahaifar shi da ke Daura a Jihar Katsina.
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu da kansa zai ƙarbi gawar Buhari da Azahar kuma tuni ya kafa kwamitin manyan jami’an…
Read More » -
Yakin Rasha da Ukraine: Jerin muhimman abubuwa, rana ta 1,237
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, ya nakalto daga shafin sadarwa na yanar gizo na Kyiv Independent cewa, sojojin…
Read More » -
FG DECLARES TUESDAY, 15 JULY, 2025 PUBLIC HOLIDAY IN HONOUR OF LATE FORMER PRESIDENT MUHAMMADU BUHARI
FG DECLARES TUESDAY, 15 JULY, 2025 PUBLIC HOLIDAY IN HONOUR OF LATE FORMER PRESIDENT MUHAMMADU BUHAR In futherance to the…
Read More » -
Shugaban ma’aikata na fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila ya ce haɗakar ƴansiyasa a jam’iyyar ADC alheri ce ga siyasar Najeriya, wanda a cewarsa hakan zai taimaka waje hana ƙasar faɗawa cikin siyasar jam’iyyar ƙwaya ɗaya tal.
Gbajabiamila ya bayyana haka ne jim kaɗan bayan ya kaɗa ƙuri’arsa a zaɓen ƙananan hukumomin da aka yi a jihar…
Read More » -
An maka Sarkin Kano a gaban kotu tare da wasu mutane 12.
Wasu tsoffin jami’an fadar Kano sun maka Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, da wasu mutane 12 gaban kotu,…
Read More »