Labarai
-
Gwamnatin Jihar Kano Ta Nemi Mataimakin Gwamna, Aminu Abdulsalam, Ya Yi Murabus
Gwamnatin Jihar Kano ta bukaci mataimakin gwamnan jihar, Kwamared Aminu Abdulsalam Gwarzo, da ya gaggauta yin murabus daga mukaminsa. Wannan…
Read More » -
Majalisar Dattawan Najeriya Ta Fara Nazarin Gyaran Dokar Zaɓe ta 2022
Majalisar Dattawan Najeriya ta fara nazari kan ƙudirin gyara Dokar Zaɓe ta shekarar 2022, inda ta mayar da hankali kan…
Read More » -
Turkiyya Na Neman Haɓaka Cinikayya da Najeriya Zuwa Dala Biliyan 5 – Shugaba Erdogan
Shugaban Ƙasar Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan, ya bayyana cewa ƙasarsa na da burin daga darajar cinikayya da Najeriya zuwa dala…
Read More » -
’Yan Sanda Sun Kama Mutane 6 Kan Damfara Ta Hanyar Sadarwa, Sun Kwato Kwamfutoci 400 da Wayoyi 1,000
Rundunar ’Yan Sandan Najeriya ta samu babbar nasara a yaƙin da take yi da laifukan yanar gizo, bayan da ta…
Read More » -
Ma’aikatan FCTA Sun Garzaya Kotun Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin NIC da Ya Umurce Su Komawa Aiki
Ma’aikatan Hukumar Gudanarwar Babban Birnin Tarayya (FCTA) kimanin 40,000 sun garzaya Kotun Ɗaukaka Ƙara domin ƙalubalantar hukuncin Kotun Kwadago ta…
Read More » -
NESREA: ’Yan Najeriya Na Shan Sama da Lita Biliyan 2.5 na Ruwan Leda a Duk Shekara
Hukumar Kula da Tsaftace Muhalli ta Ƙasa (NESREA) ta bayyana cewa a duk shekara, ’yan Najeriya na shan sama da…
Read More » -
Babbar Kotun Tarayya Ta Aike Shugaban KANSIEC na jihar Kano Gidan Yari
Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta bayar da umarnin tsare Shugaban Hukumar Zaɓe ta Jihar Kano (KANSIEC),…
Read More » -
Najeriya Ta Fuskanci Sake Katsewar Wutar Lantarki Sakamakon Lalacewar Babban Layi
Najeriya ta sake fuskantar katsewar wutar lantarki sakamakon lalacewar babban layin wutar lantarki na ƙasar, a ranar Talata. Wannan shi…
Read More » -
Kwamishinan Tsaron Cikin Gida na Kano, AVM Ibrahim Umar (Rtd), Ya Yi Murabus
Kwamishinan Tsaron Cikin Gida da Ayyuka na Musamman na Jihar Kano, Air Vice Marshal Ibrahim Umar (Mai ritaya), ya ajiye…
Read More » -
Kwamishinan Matasa da Wasanni na Kano, Mustapha Rabiu Kwankwaso, Ya Ajiye Aiki
Mustapha Rabiu Kwankwaso, Kwamishinan Ma’aikatar Matasa da Ci gaban Wasanni ta Jihar Kano, ya sanar da murabus dinsa daga mukaminsa,…
Read More »