Labarai
-
Rikici Ya ɓarke a Taron Masu Ruwa da Tsaki na APC a Dawakin-Tofa/Tofa/Rimingado
Rikici ya ɓarke a taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC da aka gudanar a mazaɓar Dawakin-Tofa/Tofa/Rimingado a Jihar…
Read More » -
Hatsarin Mota Ya Jikkata Akalla ‘Yan Jarida 14 a Bauchi
Aƙalla ‘yan jarida 14 daga kafafen watsa labarai daban-daban ne suka jikkata a ranar Juma’a sakamakon wani hatsarin mota da…
Read More » -
Al’ummar Birni Sun Kira Gwamnan Kano Ya Ci Gaba da Gina Dakin Adana Kayan Tarihi na Northwest University
Al’ummar Karamar Hukumar Birni a Jihar Kano sun yi kira ga Gwamna Abba Kabir Yusuf da ya sake waiwaye tare…
Read More » -
Dalibai 36 Sun Sauke Alƙur’ani a ANNUR Academy
An gudanar da gagarumar saukar Alƙur’ani Mai Girma a Makarantar Mustapha Dangi ANNUR Memorial Academy da ke Limawa, Hotoro, a…
Read More » -
Tinubu Ya Ayyana 2026 a Matsayin Shekarar Iyali da Cigaban Al’umma
Shugaban ƙasar ya bayyana hakan ne a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja, inda ya jaddada cewa ƙarfafa ginshikin iyali…
Read More » -
Kotu Ta Umurci Birtaniya Ta Biya Diyya Ga Iyalin Masu Haƙar Kwal da Aka Kashe a 1949
Wata kotu a Najeriya ta umurci gwamnatin Birtaniya da ta biya diyar kuɗi har fam miliyan 20 ga iyalai 21…
Read More » -
Matsalar Tsaro Na Ci Gaba da Haddasa Mace-mace a Najeriya
Matsalar tsaro na ci gaba da kasancewa kan gaba cikin manyan abubuwan da ke janyo asarar rayuka a Najeriya, yayin…
Read More » -
’Yan Sanda Sun NemI Haɗin Kan Al’umma Don Murkushe Fadan Daba a Kano
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta gudanar da wani taron manyan masu ruwa da tsaki domin lalubo hanyoyin magance matsalar…
Read More » -
Gwamnatin Kano Ta kafa kwamitin wayar da kan jama’a kan Rajistar Zaɓe
Gwamnatin Jihar Kano ta ƙara ƙaimi wajen wayar da kan al’umma domin ƙara yawan masu rajistar zaɓe, inda ta sanya…
Read More » -
Ƴansandan Indiya Sun Kama Ƴan Najeriya 109 Bisa Zargin Zama Ba Bisa Ka’ida Ba
Rundunar ƴansandan jihar Maharashtra a ƙasar Indiya ta sanar da kama ƴan Najeriya 109 bisa zargin zama ba bisa ka’ida…
Read More »