Ketare
-
Sojojin Siriya za su sake tura jami’an soji zuwa suwayda; Isra’ila ta kai hari kan ayarin motocin Badouin
Jami’an tsaron Siriya suna sake tura sojoji zuwa yankin Suwayda mai tashin hankali a kudancin kasar don dakile fada tsakanin…
Read More » -
EU ta kakabawa man fetur na Rasha da jiragen ruwa takunkumi sabo kan yakin Ukraine
Kungiyar Tarayyar Turai ta amince da sabon jerin takunkumi masu tsauri kan Rasha saboda yakin da take yi da Ukraine,…
Read More » -
Sojojin Myanmar sun yi ikirarin sake kwace Wani gari daga hannun ‘yan tawaye
Gwamnatin soja ta Myanmar ta yi ikirarin kawar da mayakan ‘yan tawaye tare da sake kwace wani gari bayan shekara…
Read More » -
Isra’ila ta kashe mutane 26 a hare-haren Gaza, tana amfani da ‘makaman jirage masu dauke da kusoshi
Aƙalla Falasdinawa 26 ne aka kashe tun daga wayewar gari a fadin Gaza a hare-haren Isra’ila, majiyoyin kiwon lafiya sun…
Read More » -
Ministar Kwadago da Jinkai ta kasar Cuba, Marta Feito Cabrera, ta sauka daga mukaminta bayan ta ce babu mabarata a kasar, sai dai masu karyar kasancewa mabarata.
Fadar Shugaban Kasar a ranar Laraba ta sanar da cewa Ministar ta amsa kuskurenta sannan ta mika takardar ajiye aiki…
Read More » -
Shugaban Kamaru Biya, mai shekaru 92, ya sanar da aniyarsa ta tsayawa takara karo na takwas a ofis.
Shugaban kasar Kamaru Paul Biya, wanda shi ne shugaban kasa mafi tsufa a duniya mai shekaru 92, ya sanar da…
Read More » -
An ƙubutar da mutum bakwai, yayin da 11 sun bace bayan jirgin ruwa ya kife a gabar Mentawai ta Indonesia
Masu aikin ceto a Indonesiya na neman mutane 11 da suka bace bayan da wani kwale-kwale ya kife a tsibirin…
Read More » -
Isra’ila ta yi bama-bamai a sansanin ‘yan gudun hijira na Gaza; sannan sun kai hari ga wani kauyen Yammacin Kogin Jordan
Dakarun Isra’ila sun ci gaba da kai hari a Gaza, kwana guda bayan kashe akalla Falasdinawa 78 a fadin Gaza.…
Read More » -
Isra’ila na kashe fararen hula a Gaza da jiragen sama marasa matuki bincike ya gano
Sojojin Isra’ila suna amfani da jiragen sama marasa matuki da aka kera a China don kashe fararen hula na Falasdinawa…
Read More » -
Shugaban Koriya ta Arewa Kim Jong Un ya yi wa Rasha tayin cikakken goyon bayan ƙasarsa a yaƙin Ukraine.
Ya bayyana haka ne a yayin tattaunawa da ministan harkokin wajen Rasha Sergei Lavrov da ke ziyara a Ukraine. Ma’aikatar…
Read More »