Ketare
-
Rundunar sojin Isra’ila ta umarci Falasɗinawa su ƙaurace wa wani yanki na tsakiyar zirin Gaza, inda ba ta ƙaddamar da samame ta ƙasa ba tun bayan fara kai hare-hare a 2023.
Rundunar ta ce mutanen da ke samun mafaka a unguwar Deir al-Balah su fice nan take su koma yankin al-Mawasi…
Read More » -
Yakin Rasha da Ukraine: Jerin muhimman abubuwa, rana ta 1,242
Dakarun Rasha sun kaddamar da harin makami akan yankin Dnipropetrovsk na Ukraine, inda suka kashe mutane biyu kuma suka lalata…
Read More » -
Isra’ila ta kashe karin masu neman agaji a Gaza
Akalla mutane 17 sun mutu, ciki har da masu neman agaji, sakamakon hare-haren Isra’ila a fadin Gaza. Mutane biyu na…
Read More » -
Siriya ta kawar da mayakan Badu daga birnin Suwayda, ta ayyana dakatar da arangama da jami’an gwamnati
Gwamnatin Siriya ta sanar da cewa an kawar da mayakan Baduwa daga birnin Suwayda kuma an tura dakarun gwamnati don…
Read More » -
An yi Gargadin sake samun tsunami bayan girgizar ƙasa mai ƙarfi ta afkawa gabar tekun Pacific ta Rasha
An yi gargaɗin zuwan tsunami bayan girgizar ƙasa uku masu girma, ɗaya da ke da girman 7.4, a gabar tekun…
Read More » -
Akalla mutane 14 sun mutu a Koriya ta Kudu bayan ruwan sama mai karfi ya haddasa girgizar kasa da ambaliyar ruwa
Hukumomin kasar koriya ta kudu sun ce adadin mutanen da suka mutu a fadin kasar sakamakon mamakon ruwan sama da…
Read More » -
Siriya ta ayyana sabon tsagaita wuta a Suwayda, ta tura sojoji don ‘maido da tsaro’
Jami’an tsaro na Siriya sun fara girke a lardin Suwayda na kudu mai tashin hankali, in ji wani mai magana…
Read More » -
Daliban Gaza sun fara rubuta jarabawa karo na farko tun bayan da yaƙi ya fara a watan Oktoba 2023
Daruruwan ɗaliban Falasɗinu a Gaza suna rubuta muhimmin jarrabawar ƙarshen makarantar sakandare da Ma’aikatar Ilimi ta yankin da aka kewaye…
Read More » -
An ceto ma’aikatan haƙar ma’adanai 18 bayan sun shafe awa 18 a cikin ramin mahaƙar gwal da ke arewacin ƙasar Colombia.
Gwamnatin ƙasar ta ce ma’aikatan sun maƙale ne a ranar Alhamis a mahaƙar El Minón sakamakon matsalar kayan aiki, kamar…
Read More » -
Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo, ‘yan tawaye na M23 sun sanya hannu kan yarjejeniya a Qatar don kawo ƙarshen yaƙi a gabashin Kongo
Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo (DRC) da ƙungiyar ‘yan tawaye ta M23 sun rattaba hannu kan wata sanarwar ka’idoji a Qatar don…
Read More »