Ketare
-
Yan Najeriya mazauna kasar Israila na neman agajin Gwamnatin Tarayya kan su kai musu dauki bayan barkewar yaki a kasar.
Cikin wani rahoto da Jaridar Punch ta wallafa, ’yan Najeriyar sun zargi gwamnati da rashin kai masu ɗauki yadda ya…
Read More » -
DA DUMI-DUMI: Shugaban Iran Ayatollah Khamenei Ya bayyana mutanan da zasu gajeshi idan an kasheshi
Shugaban addini na Jamhuriyar Musulunci ta Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya tanadi wasu mutum uku da za su iya maye…
Read More » -
Putin: ‘Dukkan Ukraine namu ne’ a ka’ida
Shugaban Rasha Vladimir Putin ya bayyana cewa ‘yan Rasha da ‘yan Ukraine “mutane daya ne” kuma a wannan ma’anar, “duk…
Read More » -
Iran ta ce ba za ta sake tattaunawar nukiliya ba har sai hare-hare sun tsaya
Iran ta ce ba za ta ci gaba da tattaunawa kan shirinta na nukiliya ba yayin da ake kai mata…
Read More » -
Shugabannin mulkin soja na Nijar sun ce za su ƙwace kamfanin haƙar uranium na cikin gida mai suna Somaïr, wanda yawancin hannun jarinsa mallakin Faransa ne, a wani sabon mataki da ke ƙara tsananta rikicin diflomasiyya da ke tsakanin ƙasashen biyu.
Somaïr yana ƙarƙashin ikon kamfanin Orano ne mallakin Faransa, wanda shugabannin Nijar ke zargi da aikata wasu “ayyuka marasa kishin…
Read More » -
Wane adadin Uranium ake buƙata kafin mallakar nukiliya, nawa Iran ke da shi?
A ranar Juma’a 13 ga watan Yuni ne, Isra’ila ta bayyana cewa ta ƙaddamar da hari kan cibiyoyin nukiliyar Iran…
Read More » -
Wanne bom ne mai ƙarfi na Amurka zai iya lalata rumbunan nukiliyar Iran?
Daga cikin makaman da za a iya harbawa su keta ƙarƙashin ƙasa har su iso wurin da rumbunan ajiyar sinadaran…
Read More » -
Qatar ta bayar da shawara a cikin tattaunawar zaman lafiya da ta tsaya cik tsakanin DRC da M23
Qatar ta gabatar da wani kudirin zaman lafiya ga Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo da ‘yan tawayen M23 da Rwanda ke marawa…
Read More » -
Iran za ta gana da ministocin harkokin waje na Turai don tattaunawar nukiliya a Geneva
Ministocin harkokin waje daga Biritaniya, Faransa da Jamus, tare da babban jami’in diflomasiyyar EU, za su gana da takwaransu na…
Read More » -
An yanke wa mutane biyu hukuncin daurin shekaru 30 kan harin otal din Kenya na 2019
Wata kotu a Kenya ta yanke wa wasu maza biyu hukuncin daurin shekaru 30 a gidan yari saboda taimaka wa…
Read More »