Ketare
-
Mutane da dama sun bace bayan wani jirgin ruwa dauke da mutane 65 ya nutse a tsuburin Bali na kasar Indonesia
Akalla mutane hudu ne suka mutu yayin da wasu da dama suka bace bayan wani jirgin ruwa dauke da mutane…
Read More » -
Mutane biyu ‘yan kasar Sin suna fuskantar tuhuma kan yunkurin daukar leken asiri a cikin sojojin Amurka
Ma’aikatar Shari’a ta Amurka ta tuhumi wasu ‘yan kasar Sin guda biyu da leken asiri da kuma kokarin daukar ma’aikata…
Read More » -
Trump ya ce Isra’ila ta amince da tsagaita wuta a Gaza, ya yi kira ga Hamas ta amince da yarjejeniyar
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce Isra’ila ta amince da “sharuddan da suka wajaba don kammala” tsagaita wuta na tsawon…
Read More » -
Fiye da ƙungiyoyi 130 na jinƙai da sauran ƙungiyoyin fararen hula sun bukaci a gaggauta kawo ƙarshen ƙungiyar agaji ta Gaza (GHF), wani shiri na agaji da Isra’ila da Amurka ke marawa baya, suna mai cewa shirin ya zama barazana ga rayukan fararen hula.
A cewar ƙungiyoyin, fiye da Falasdinawa 500 ne suka mutu tun bayan da ƙugiyar agajin ta fara aiki a ƙarshen…
Read More » -
Adadin mutanen da suka mutu a Gaza ya karu yayin da Hamas ke zargin Isra’ila da jinkirta tsagaita wuta
Akalla Falasdinawa 95 ne suka mutu a hare-haren Isra’ila a fadin Gaza, ciki har da fiye da mutane goma sha…
Read More » -
Trump ya ba da umarnin cire takunkumin da aka kakaba wa Siriya
Shugaban Amurka Donald Trump ya sanya hannu kan wata doka ta zartarwa don rushe jerin takunkuman da aka kakabawa Syria,…
Read More » -
Mutum goma sha ɗaya sun mutu yayin hakar ma’adinan zinariya a Sudan yayin da yaƙin basasa ke ci gaba da ƙaruwa
Rushewar wani ɓangare na ma’adinan zinariya na gargajiya a arewa maso gabashin Sudan ya kashe ma’adinai 11 kuma ya jikkata…
Read More » -
Shugaban Uganda Museveni ya tabbatar da aniyar tsawaita mulkinsa na kusan shekaru 40
Shugaban Uganda Yoweri Museveni ya tabbatar da cewa zai tsaya takarar zaben shugaban kasa na shekara mai zuwa, wanda zai…
Read More » -
Isra’ila ta yi luguden wuta a birnin Gaza bayan umartar Falasdinawa dasu fice daga yankin
Isra’ila ta kaddamar da hare-haren sama akalla 50 a fadin Gaza tare da mai da hankali musamman kan gabashin birnin…
Read More » -
Aƙalla mutum 38 ne suka rasu, sannan wasu 28 suka jikkata bayan wani hatsarin mota, inda motoci biyu suka ƙone bayan sun yi taho mu gama a arewacin Kilimanjaro a Tanzania.
Kwamishinan yankin Kilimanjaro, Nurdin Babu ya ce hatsarin ya auku ne da yammacin ranar Asabar a lardin Same bayan tayar…
Read More »