Ketare
-
Mutane biyu sun mutu sakamakon harbin da ƴansanda suka yi kan masu zanga-zanga a kasar Kenya.
Ƴansandan sun buɗe wuta ne kan ayarin wasu masu zanga-zanga a babban birnin Nairobi, na ƙasar. Jami’an ƴansandan sun yi…
Read More » -
Shugabannin BRICS sun hadu a Rio don kare tsarin hadin gwiwa na kasa da kasa ‘wanda ke fuskantar hari
‘Shugabannin kasashen BRICS da za su gana a Rio de Janeiro daga Lahadi ana sa ran za su yi Allah…
Read More » -
Isra’ila ta yi luguden wuta a tashoshin jiragen ruwa, da tashar wutar lantarki a Yemen yayin da Houthawa suka harba karin makamai masu linzami
Sojojin Isra’ila sun yi luguden wuta a kan tashoshin jiragen ruwa guda uku da kuma wata tashar wutar lantarki a…
Read More » -
Adadin mutanen da suka mutu sakamakon ambaliyar ruwa a Texas ya karu zuwa 82, har yanzu ana neman wasu da dama
Adadin mutanen da suka mutu sakamakon ambaliyar ruwa mai tsanani da ta afkawa jihar Texas a Amurka ya karu zuwa…
Read More » -
Rundunar sojin kare ƙasar Uganda (UPDF) ta bayyana cewa sojoji biyar sun mutu yayin da jirgin su na Mi-24 da ke kan aikin kai wa sojojin Tarayyar Afrika kariya a Somaliya ya yi hatsari a babban filin jirgin saman Mogadishu jiya.
Rundunar ta sanar a shafinta na X cewa abubuwan fashewa da ke cikin jirgin sun fashe, wanda hakan ya jikkata…
Read More » -
Arewaci da yammacin China anyi musu gargadin saboda yuwwar ruwan sama mai yawa da Kuma hassashen samun ambaliyar ruwa
Arewacin da yammacin kasar Sin suna ci gaba da kasancewa cikin shirin ko-ta-kwana yayin da ruwan sama mai tsanani ke…
Read More » -
Rasha ta ce tanada iko da birnin Luhansk yayin da Amurka ta dakatar da wasu makamai da ta yi alkawarin ba Ukraine
Ƙasar Rasha dake cigaba mamaye yankin Luhansk na gabashin Ukraine ta yi ikirarin cewa an ci gaba da mamaye yankin…
Read More » -
Isra’ila ta kashe sama da mutane 300 a Gaza cikin sa’o’i 48 yayin da tsagaita wuta ke cikin hali na rashin tabbas
Fiye da Falasdinawa 300 ne sojojin Isra’ila suka kashe a cikin awanni 48 da suka gabata, a cewar Ofishin Watsa…
Read More » -
Kasar Koriya ta Arewa za ta tura ƙarin sojoji har 30,000 don karfafa rundunar sojin Rasha, in ji jami’an Ukraine
Kasar Koriya ta Arewa ta shirya ninka yawan sojojinta da ke yaki don Rasha a kan gaba da Ukraine, ta…
Read More » -
Amurka ta ce hare-harenta sun rage karfin tasirin nukiliyar Iran da shekara daya zuwa biyu
Ma’aikatar tsaron Amurka Pentagon ta sanar da cewa hare-haren sojan Amurka kan Iran sun jinkirta shirin nukiliyar kasar da shekara…
Read More »