Ketare
-
Kotun Burtaniya Ta Yanke Hukuncin Shekaru 55 Ga Masu Fashi a Shagunan Wayoyi
Kotun Kingston Crown Court da ke Burtaniya ta yanke wa wasu mutane 10 hukuncin ɗaurin shekaru 55 gaba ɗaya, saboda…
Read More » -
An Soke Fiye da Jirage 2,000 a Amurka Saboda Karancin Ma’aikata
A sakamakon ƙarancin ma’aikata a cibiyoyin kula da zirga-zirgar jiragen sama, Hukumar Kula da Sufurin Sama ta Tarayyar Amurka (FAA)…
Read More » -
An sake maka tsohon shugaban Koriya ta Kudu, Yoon Suk Yeol, a kotu
Seoul, Koriya ta Kudu — Masu gabatar da ƙara a ƙasar Koriya ta Kudu sun sake maka tsohon shugaban ƙasar,…
Read More » -
Burtaniya Ta Gargaɗi ’Yan Ƙasarta Kan Zuwa Najeriya Saboda Rashin Tsaro
Gwamnatin Burtaniya ta fitar da sabon gargadi ga ’yan ƙasarta kan tafiya zuwa Najeriya, tana mai bayyana cewa rashin tsaro,…
Read More » -
Rahotanni: Trump ya ba da umarnin shirya hari kan Najeriya bisa zargin kisan Kiristoci
Rahotanni daga wasu jaridun Amurka sun bayyana cewa rundunar sojin ƙasar ta gabatar wa tsohon shugaban Amurka Donald Trump tsare-tsaren…
Read More » -
Gwamnatin Chadi ta rufe iyakarta da Najeriya saboda dalilan tsaro
Rahotanni daga majiyoyin tsaro a birnin N’Djamena sun tabbatar a ranar Litinin cewa Shugaba Mahamat Idriss Déby Itno ne ya…
Read More » -
Obama ya caccaki gwamnatin Trump, ya kira ‘yan Amurka da su ki sakaci a zabe
Tsohon shugaban Amurka, Barack Obama, ya caccaki gwamnatin shugaba Donald Trump a wani taron gaggamin siyasa da aka gudanar domin…
Read More » -
Harin Jirgi Mara Matuƙi Ya Kashe Sama da Mutane 10 a Sansanin Ƴan Gudun Hijira a El-Fasher, Sudan
El-Fasher, Sudan – Sama da mutane goma (10) ne suka rasa rayukansu a wani mummunan harin jirgi mara matuƙi da…
Read More » -
Zelensky Ya Caccaki Ƙasashen Duniya Kan Shiru a Kan Hare-Haren Rasha
Shugaban ƙasar Ukraine, Volodymyr Zelensky, ya caccaki wasu ƙasashen duniya masu hulɗa da Rasha bisa abin da ya bayyana…
Read More » -
Shettima Ya Gana da António Guterres a Majalisar Dinkin Duniya
Mataimakin Shugaban Najeriya, Kashim Shettima, ya gana da Babban Sakataren Majalisar Dinkin Duniya, António Guterres, a shalkwatar majalisar da ke…
Read More »