Month: June 2025
-
Labarai
Wani abin fashewa ya kashe mutane uku sannan wasu 21 suka ji raunika a titin Katarko-Goniri da ke ƙaramar hukumar Gujba ta jihar Yobe.
Akasarin waɗanda suka rasu ƴan garin Gotata ne, kuma motarsu ce ta taka abin fashewar da ake zargi nakiya ce…
Read More » -
Labarai
Innalillahi Wa’inna Ilaihi Raji’un ! Allah ya yiwa dattijon arziki Alh Aminu Dan Tata Rasuwa
Allah ya yiwa dattijon arziki Alh Aminu Dantata rasuwa,hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da jikansa Mustapha ya sanar…
Read More » -
Labarai
Tsohon Shugaban APC na Ƙasa, Ganduje, ya yi murabus
Shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na ƙasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya yi murabus. Zamanin Ganduje a matsayin shugaban…
Read More » -
Labarai
Babban Sufetan ‘Yan Sanda na kasa Kayode Adeolu Egbetokun, ya yi umarni a gudanar da cikakken bincike kan zarge-zargen da wani tsohon hafsan ƴansanda ya yi cikin wani bidiyo da ke yawo a kafafen sada zumunta, dangane da fanshon tsofaffin ƴansanda.
IGP ya umarci hukumar fanshon ƴansanda ta NPF da ta duba ƙorafin cikin gaggawa, ta gano duk wata matsala, tare…
Read More » -
Labarai
Taiwo Oyedele ya ce gidaje a Najeriya da ke karbar Naira 250,000 ko kasa da haka a kowane wata ya kamata a cire su daga harajin kashin kansu.
Shugaban kwamitin shugaban kasa kan manufofin kasafin kudi da sake fasalin haraji, Taiwo Oyedel, ya ce a karkashin sabbin dokokin…
Read More » -
Labarai
Gwamnatin jihar Kano ta ƙaddamar da kalandar Musulunci na shigowar sabuwar shekarar Musulunci a yayin taron murnar shiga sabuwar shekara da aka gudanar a rufaffen ɗakin wasanni na Sani Abacha da ke Ƙofar Mata.
Taron ya sami halartar malaman addini da ɗalibai daga makarantun Islamiyya daban-daban Na jihar Kano. Yayin taron Mataimakinsa gwamnan Kano…
Read More » -
Labarai
Shugaban hukumar tara kuɗaɗen haraji ta Najeriya Zacch Adedeji, ya ce a ranar 1 ga watan Janairun shekarar 2026 ne sabbin dokokin tattara harajin da shugaban ƙasar ya sanyawa hannu a jiya ne za su fara aiki.
Adedeji ya dai bayyana hakan ne a lokacin da yake yi wa manema labarai jawabi a jiya Alhamis, jim kaɗan…
Read More » -
Labarai
Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya tabbatar da cewa tattaunawar da suka yi da Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ta kawo ƙarshen duk wata rigima da ke tsakaninsa da Gwamnan Jihar Ribas da aka dakatar, Siminalayi Fubara.
A daren ranar Alhamis ne Shugaba Tinubu, ya jagoranci wani zaman sulhu a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja, tsakanin…
Read More » -
Labarai
Rundunar Sojin Najeriya ta bayyana fara zaman makoki na kwanaki uku domin girmama sojoji 17 da suka rasa rayukansu a yayin wani harin da aka kai musu a Kwana Dutse, ƙaramar hukumar da ke jihar Neja.
Wannan zaman makoki zai gudana ne daga ranar 25 zuwa 27 ga watan Yuni, 2025, a matsayin alamar juyayi da…
Read More » -
Labarai
Kungiyar ‘yan sandan da suka yi ritaya reshen jihar Kaduna ta ce ta yanke shawarar fara zanga-zanga a fadin kasar nan mai taken “Uwar duk wata zanga-zangar lumana” a ranar 21 ga Yuli, 2025.
Kungiyar ta ce zanga-zangar ta shafi kalubalen fensho ne da ba a warware ba da jami’an ‘yan sandan da suka…
Read More »