-
Labarai
Rahotanni daga Daily Trust sun nuna cewa indai ba an samu sauyi ba, Ministan Harkokin Jinƙai da Rage Talauci, Farfesa Nentawe Yilwatda daga Jihar Filato, zai bayyana a yau a matsayin sabon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa.
Majiyoyi da dama sun bayyana cewa Nentawe shi ne zaɓin da ya fi fice, sai dai wasu kuma sun ce…
Read More » -
Labarai
Hukumar Yaƙi da Yi Wa Tattalin Arziƙi Zagon Ƙasa (EFCC), reshen Kano ta kama ɗaliban Jami’ar Bayero ta Kano guda 25 da ake zargi da aikata damfara a Intanet.
An kama su ne a ranar Litinin, 21 ga watan Yuli, 2025, a wani samame da jami’an hukumar suka kai…
Read More » -
Labarai
Wasu mazauna Ƙaramar Hukumar Gusau da ke Jihar Zamfara, sun yi zanga-zangar lumana tare da neman gwamnati ta ɗauki mataki kan ƙaruwar hare-haren ’yan bindiga a yankin.
Jama’a da dama sun halarci zanga-zangar; wasu a kan babura, wasu a cikin motoci, wasu kuma a ƙafa. Ƙauyukan da…
Read More » -
Labarai
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta ƙasa (NAFDAC) ta gano wani babban gidan ajiya a Kano da ke cike da sinadarai masu haɗari da ake amfani da su wajen haɗa abubuwa masu fashewa, ciki har da sinadarin sulphuric da nitric acid kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.
A cewar hukumar, an gano lita 60,000 na sulphuric acid da kuma lita 28,560 na nitric acid da kuma jarkoki…
Read More » -
Ketare
Gwamnatin Amurka na shirin lalata magungunan tazarar haihuwa da kimarsu ta kai kusan dala miliyan 10, waɗanda hukumar tallafawa ƙasashen duniya ta Amurka (USAID) ta saya domin rabawa asibitoci a ƙasashen duniya.
An adana magungunan ne a wani dakin ajiya da ke ƙasar Belgium, inda aka shirya aikewa da su zuwa ƙasashen…
Read More » -
Labarai
Shugaban Kwamitin Majalisar Wakilai Mai Kula da Bangaren hakar albarkatun man fetir ta karkashin ruwaAlbarkatun Man Fetur na tsandauri, Hon. Ikenga Ugochinyere, ya sanar da kafa wasu ƙananan kwamitocin fasaha don tunkarar ƙalubale masu mahimmanci da kuma binciken da ake jiran yi a fannin.
Ugochinyere a ranar Laraba ya ce matakin ya yi daidai da ikon da aka ba shi a matsayinsa na shugaban…
Read More » -
Labarai
Shirin Abinci na Majalisar Ɗinkin Duniya (WFP) ya bayyana cewa daga ƙarshen watan Yuli, zai dakatar da tallafin gaggawa na abinci da kiwon lafiya ga mutane miliyan 1.3 a arewa maso gabashin Najeriya saboda ƙarancin kuɗi.
Wannan na faruwa ne a daidai lokacin da tashe-tashen hankula ke ƙaruwa, kuma yunwa ya kai matsayi mafi muni a…
Read More » -
Labarai
Gwamnatin Jihar Kano, ta sanar da cewa dukkanin makarantun firamare da sakandare, na gwamnati da masu zaman kansu, za su fara hutun ƙarshen zangon karatu na uku a ranar Juma’a, 25 ga watan Yuli, 2025.
Wannan sanarwar ta fito ne daga Daraktan Wayar da Kan Jama’a na Ma’aikatar Ilimi ta Jihar Kano, Balarabe Abdullahi Kiru.…
Read More » -
Labarai
Hukumar Hisbah za ta daura auren matasa biyunnan da suka taɓa bayyana cewa sun yi aure babu sanin iyayen su.
Shugaban hukumar na karamar hukumar birnin Kano Hamidan Tanko Alasaka, ne ya sanar da hakan lokacin da yake zantawa da…
Read More » -
Labarai
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa kawo ƙarshen ta’addanci da hare-haren ‘yan bindiga yana daga cikin manyan abubuwan da gwamnatinsa ta fi mayar da hankali a kai.
Shugaban ya bayyana hakan ne a ranar Talata yayin ƙaddamar da sabbin gidajen zama ga mutanen da hare-haren ‘yan bindiga…
Read More »