-
Labarai
Rundunar Yan sanda babban birnin tarayya Abuja sun kama wasu ‘yan uwa mata da ma’aurata bisa laifin yin garkuwa da su a Abuja
Rundunar ‘Yan sanda a Babban Birnin Tarayya (FCT) ta kama mutane hudu da ake zargi da shirya sace kansu na…
Read More » -
Labarai
Hukumar tsaron farin kaya ta ƙasa reshen Jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar jami’inta wanda wasu Yan ta’adda suka yi wa kisan gilla a jahar.
Hukumar tsaron farin kaya reshen Jihar Jigawa ta bayyana tsananin bakin cikinta na asarar rashi da hukumar tayi game da…
Read More » -
Labarai
Shugaban Kamfanin Man Fetur na Ƙasa NNPCL, Bayo Ojulari, ya bayyana a wurin aikinsa da safiyar Litinin duk da rade-radin cewa ya yi murabus daga mukaminsa.
Ojulari, wanda ake zargin ya ajiye aiki a ƙarshen mako, ya isa ofishinsa da misalin ƙarfe 9:35 na safiya, lamarin…
Read More » -
Ketare
Majalisar Dinkin Duniya ta ce duk wani yaro da ke kasa da shekaru biyar a Gaza yana cikin hadarin rashin abinci mai gina jiki
Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadin cewa dukkan yara ‘yan Gaza da ke kasa da shekaru biyar suna cikin hadarin…
Read More » -
Labarai
IPI na bukatar a bude tashar rediyo da aka rufe a Neja nan take
Cibiyar Ƙasa da Ƙasa ta Ƙungiyar ‘Yan Jarida (IPI) a Najeriya ta yi Allah wadai da dakatar da Badegi 90.1…
Read More » -
Labarai
Gwamnatin jihar Kano ta karbi rahoton kwamatin binciken kwamishinan kula da harkokin sufuri na Jihar Kano Alhaji Ibrahim Namadi
Idan za’a iya tunawa a makon da ya gabata ne gwamna Yusuf ya kafa wani kwamatin domin binciken kwmashinan kan…
Read More » -
Labarai
Gwamnatin jahar Lagos ta horar da Mata da Maza 255 sana’oin dogaro dakai
Gwamnatin Jihar Legas, ta hannun Ma’aikatar Harkokin Mata da Rage Talauci (WAPA), ta sake jaddada aniyar ta na karfafa mata…
Read More » -
Labarai
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta kwashe dukkan fursunoni daga gidan yari na Kurmawa wanda yake tun zamanin mulkin mallaka zuwa wani sabon gidan yari da aka gina a Janguza, inda za ta mayar da tsohon gidan yarin gidan tarihi.
Mai ba da shawara na musamman kan harkokin yada labarai a tawagar gwamna Abba Kabir Yusuf Ibrahim Adam ne ya…
Read More » -
Labarai
Sojoji sun kama wani gungun dillalan miyagun ƙwayoyi 28.
Dilolin ƙwayar da aka kama sun haɗa da mata 11 da maza 18, lamarin da ya haifar da fargaba gane…
Read More » -
Ambaliyar ruwa ta cinye gonaki da gidaje da makarantu da wuraren ibada a jihohin Bauchi da Filato da kuma jihar Neja, lamarin da ya tilasta wa ɗaruruwan mutane barin gidajensu.
Mazauna yankunan da lamarin ya faru sun ce ruwan saman da aka samu kamar da bakin ƙwarya haɗe da iska…
Read More »