Uncategorized
-
Matawalle Ya bukaci Sojojin Operation FANSAN YAMMA da Su Ci Gaba da Zage Dantse domin samar da zaman lafiya
Ministan Jiha na Tsaro, Dr. Bello Muhammad Matawalle, ya yi kira ga sojojin Operation FANSAN YAMMA da su ci gaba…
Read More » -
Buratai: Wajibi Ne Wike Ya Nemi Afuwa Bisa Abin da Ya Yi wa Jami’in Soja Yerima
Abuja, Najeriya — Tsohon Babban Hafsan Sojin Najeriya, Laftanar Janar Tukur Yusuf Buratai (mai ritaya), ya bayyana cewa wajibi ne…
Read More » -
Hukumar Shari’a ta Jihar Kano Ta Dauki Matakan Ladabtarwa Kan Ma’aikatanta
Hukumar Kula da Harkokin Shari’a ta Jihar Kano (Kano State Judicial Service Commission) ta dauki matakai daban-daban na ladabtarwa da…
Read More » -
Rasuwar Kwamandanmu Ba Za Ta Sanyaya Mana Gwiwa Ba Wajen Yaƙi da Ɓata-Gari a Kano — Anti-Phone Snatching Force
Rundunar tsaro ta Anti-Phone Snatching a Jihar Kano ta bayyana cewa rasuwar tsohon kwamandanta, Marigayi Inuwa Salisu Sharaɗa, ba za…
Read More » -
DSS Ta Gurfanar da wadanda ake Zargi da Ta’addanci a gaban kotu
Hukumar tsaron farin kaya (DSS) ta bayyana cewa ta gurfanar da wasu manyan masu laifi bisa zargin aikata ta’addanci a…
Read More » -
An tsaurara tsaro a sakatariyar PDP yayin da aka naɗa sabon shugaban rikon kwarya
Abuja, Najeriya — An samu tsauraran matakan tsaro a sakatariyar jam’iyyar PDP da ke birnin tarayya Abuja, bayan da aka…
Read More » -
Kannywood ta shiga jimami bayan rasuwar jarumi Malam Nata’ala
Kano, Najeriya – Masana’antar shirya fina-finai ta Kannywood ta sake shiga cikin jimami bayan rasuwar ɗaya daga cikin fitattun jarumanta,…
Read More » -
Muhammad Garba ya shawarci Gwamnatin Kano da ta girmama ‘yancin kafafen yaɗa labarai
Abuja, Najeriya – Tsohon Kwamishinan Yaɗa Labarai na Jihar Kano, Malam Muhammad Garba, ya shawarci Gwamnatin Kano da ta girmama…
Read More » -
Sojojin Najeriya sun halaka ‘yan bindiga da dama a Shanono, Kano
Shanono, Kano – Dakarun sojin Najeriya sun kai wani samame mai ƙarfi a yankin Faruruwa, kusa da kauyukan Goron Dutse…
Read More » -
ASUU Ta Fara Yajin Aiki Na Gargaɗi Bayan Wa’adin Gwamnati Ya Ƙare
Ƙungiyar malaman jami’a ta Najeriya, ASUU, ta fara yajin aikin gargaɗi na makonni biyu, bayan wa’adin kwanaki 14 da ta…
Read More »