Labarai
-
Shugaban kasar Nigeriya ya bada kyakkyawar shawara ga sauran shuwagabannin duniya musamman na Afrika.
Shugaba kasa Bola Tinubu ya bukaci a sake duba tsarin tafiyar da lamuran duniya musamman tsarin kudi da lafiya, yana…
Read More » -
Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da na’urarar rarraba hasken Wutar lantarki guda 500 a daukacin kanan hukumomi 44 dake fadin jihar.
Gwamnan ya ce wannan kaso na farko ne a yayinda nan gaba kadan za’a kaddamar da kaso na biyu a…
Read More » -
Jam’iyyar NNPP, ta bayyana cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, wanda ya yi mata takarar shugaban ƙasa a 2023, ba zai tsaya takara a 2027 ba.
Shugaban jam’iyyar na ƙasa, Dokta Agbo Major, ne ya bayyana haka a wata sanarwa, inda ya mayar da martani kan…
Read More » -
Gwamnatin Jihar Kaduna ta sanar da cewa za ta fara ba da sufuri kyauta ga ma’aikatan gwamnati, masu ritaya da ɗalibai daga ranar Litinin, 7 ga Yuli, 2025, a ƙarƙashin shirin KSTS.
Darakta Janar na Hukumar Kula da Sufuri ta Jihar Kaduna (KADSTRA), Inuwa Ibrahim, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa,…
Read More » -
’Yan sanda sun kama wani matashi mai shekaru 24 kan zargin ya kashe mahaifinsa mai shekaru 70 a ƙauyen Uzum da ke Ƙaramar Hukumar Giade ta jihar Bauchi.
Jami’in Hulɗa da Jama’a na rundunar, CSP Ahmed Mohammed Wakil, ya ce matashin ya yi amfani da sanda ne ya…
Read More » -
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu, ya kaddamar da sabon aikin noma na zamani da zummar kara samar da wadataccen abinci a Nijeriya.
Har ila yau, shirin ya kunshi rabar da kayan aikin noma na zamani daidai har guda 9,022, wadanda suka hada…
Read More » -
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kaptin ɗin kungiyar Super Eagles, Ahmed Musa a matsayin sabon shugaban gudanarwar ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Kano Pillars.
Cikin wata sanarwa da kakakin gwamnan Sanusi Bature Dawakin Tofa ya fitar, ya ce naɗin wani ɓangare ne na ƙoƙarin…
Read More » -
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu, ya kaddamar da sabon aikin noma na zamani da zummar kara samar da wadataccen abinci a Nijeriya.
Har ila yau, shirin ya kunshi rabar da kayan aikin noma na zamani daidai har guda 9,022, wadanda suka hada…
Read More » -
Majalisar gudanarwa ta Bayero University Kano, ta naɗa Farfesa Haruna Musa, a matsayin shugaban jami’ar na 12.
Majalisar Gudanarwa ta Jami’ar Bayero, Kano, ta amince da nada Farfesa Haruna Musa, fsi, a matsayin Shugaban Jami’a (Vice-Chancellor) na…
Read More » -
Wasu ‘yan bindiga sun kai mummunan hari a kauyen Rim da ke Jihar Filato, inda suka kai wa wasu da ke dawowa daga binne gawa farmaki, suka kuma yanke wa ɗaya daga cikin matasan da ke cikin su hannu.
Rahotanni sun bayyana cewa mutanen na kan hanyarsu ta dawowa daga jana’izar wani mamaci a kauyen Bachit, wanda ke makwabtaka…
Read More »