Ketare
-
Amurka, Isra’ila sun yi Allah wadai da matakin Faransa na amincewa da ƙasar Falasdinu
Sakataren Harkokin Wajen Amurka, Marco Rubio, ya ce Washington “ta ƙi ƙwarai” da shirin Shugaban Faransa Emmanuel Macron na amincewa…
Read More » -
Adadin wadanda suka mutu a rikicin Thailand da Cambodia ya karu zuwa 16 yayin da mutane 120,000 suka tsere daga yankin kan iyaka
Adadin mutanen da suka mutu sakamakon arangama tsakanin sojojin Thailand da Cambodia ya karu zuwa 15 a Thailand da daya…
Read More » -
Isra’ila ta kashe yara biyu Falasdinawa yayin samame a fadin yankin Yammacin Kogin Jordan da aka mamaye
Kamfanin dillancin labaran Wafa ya bayyana cewa, sojojin haramtacciyar kasar Isra’ila sun kashe yara kanana biyu kanana Falasdinawa a garin…
Read More » -
Sheikh Hasina ta ba da umarnin harbi kan masu zanga-zanga a Bangladesh a 2024
Tsohuwar firaministar Bangladesh, Sheikh Hasina, ta “ba da umarni a bude wuta” kuma an yi “amfani da makamai masu kisa”…
Read More » -
Gwamnatin Amurka na shirin lalata magungunan tazarar haihuwa da kimarsu ta kai kusan dala miliyan 10, waɗanda hukumar tallafawa ƙasashen duniya ta Amurka (USAID) ta saya domin rabawa asibitoci a ƙasashen duniya.
An adana magungunan ne a wani dakin ajiya da ke ƙasar Belgium, inda aka shirya aikewa da su zuwa ƙasashen…
Read More » -
Daliban Bangladesh suna neman a ɗauki mataki bayan hatsarin jirgin saman sojan sama akan wata makaranta
Daruruwan masu zanga-zanga sun taru a Bangladesh don neman a dauki mataki bayan wani jirgin yaki na sojin sama ya…
Read More » -
Jami’ar Columbia ta dakatar, da kusan dalibai 80 saboda zanga-zangar Gaza
Jami’ar Columbia a Amurka ta kakabawa ɗalibai da dama hukunci mai tsanani, ciki har da kora, dakatarwa daga karatu da…
Read More » -
Isra’ila na kai hari a Gaza; kungiyoyi 109 na bada agaji sun yi gargadin ‘yunwa mai tsanani’
Sojojin Isra’ila suna ci gaba da luguden wuta a Gaza yayin da kungiyoyin agaji 109 ke kira da a dauki…
Read More » -
Birtaniya ta kakabawa mutane 25 takunkumi da ake zargi da hannu a safarar mutane
Biritaniya ta sanya takunkumi kan mutane 25 da ake zargi da hannu a safarar mutane, a karkashin sabon tsarin takunkumin…
Read More » -
Iran ta shirya yaki da Isra’ila, ba za ta dakatar da shirin nukiliyarta ba: Pezeshkian
Shugaban Iran, Masoud Pezeshkian, ya ce kasarsa ta shirya don kowanne irin yaki da Isra’ila za ta iya kaddamar da…
Read More »