SAEED BIN USMAN
-
Ketare
Matsalar yanayi tana haifar da tashin farashin abinci a duniya, in ji masana kimiyya
Binciken da aka saki a ranar Litinin ya bayyana wasu misalai da suka tabbatar karuwar kashi 280 cikin 100 na…
Read More » -
Ketare
Sojojin Isra’ila sun kashe masu neman agaji 92 a Gaza yayin da mutane 19 suka mutu sakamakon yunwa
Rundunar Isra’ila sun kashe akalla Falasdinawa 115 a fadin Gaza, ciki har da mutane 92 da aka harbe su har…
Read More » -
Ketare
Adadin mutanen da suka mutu sakamakon ruwan sama a Koriya ta Kudu ya karu zuwa 18 yayin da hukumar yanayi ta gargadi game da zazzafar rana
Ruwan sama mai tsanani da ya sauka a Koriya ta Kudu ya kashe akalla mutane 18 sannan wasu tara ba…
Read More » -
Ketare
Iran za ta gudanar da tattaunawar nukiliya tare da kasashe uku na Turai a ranar Jumma’a
Iran, Faransa, Jamus da Biritaniya za su gudanar da tattaunawar nukiliya a Istanbul bayan gargadin da kasashen Turai uku suka…
Read More » -
Ketare
Rundunar sojin Isra’ila ta umarci Falasɗinawa su ƙaurace wa wani yanki na tsakiyar zirin Gaza, inda ba ta ƙaddamar da samame ta ƙasa ba tun bayan fara kai hare-hare a 2023.
Rundunar ta ce mutanen da ke samun mafaka a unguwar Deir al-Balah su fice nan take su koma yankin al-Mawasi…
Read More » -
Ketare
Yakin Rasha da Ukraine: Jerin muhimman abubuwa, rana ta 1,242
Dakarun Rasha sun kaddamar da harin makami akan yankin Dnipropetrovsk na Ukraine, inda suka kashe mutane biyu kuma suka lalata…
Read More » -
Ketare
Isra’ila ta kashe karin masu neman agaji a Gaza
Akalla mutane 17 sun mutu, ciki har da masu neman agaji, sakamakon hare-haren Isra’ila a fadin Gaza. Mutane biyu na…
Read More » -
Ketare
Siriya ta kawar da mayakan Badu daga birnin Suwayda, ta ayyana dakatar da arangama da jami’an gwamnati
Gwamnatin Siriya ta sanar da cewa an kawar da mayakan Baduwa daga birnin Suwayda kuma an tura dakarun gwamnati don…
Read More »

