Month: February 2026
-
Labarai
Hausawan Rivers Sun Yi Zargin Mutuwar Mambobi Hudu a Rikicin Kasuwar Oil Mill
Kungiyar Hausawa mazauna Jihar Rivers ta bayyana cewa mambobinta hudu sun rasa rayukansu sakamakon zanga-zangar da ta barke a karshen…
Read More » -
Labarai
Hukumar karota zata kawo karshen matsalar da ake samu tsakanin jami’anta da jami’an soji
Hukumar Kula da Harkokin Sufuri da Zirga-zirgar Ababen Hawa ta Jihar Kano (KAROTA) ta sake jaddada kudirinta na ci gaba…
Read More » -
Labarai
Shawarwari Kan Amfani da Wayoyi da Kafafen Sada Zumunta a Watan Ramadan
An shawarci al’ummar Musulmi da su tsara yadda za su riƙa amfani da wayoyinsu da kafafen sada zumunta a cikin…
Read More » -
Labarai
Majalisar koli kan harkokin addinin Musulunci a Najeriya ta sanar da ganin jaririn watan Ramadan na shekarar 2026 a wasu sassan ƙasar
A wata sanarwa da Sakataren Kwamitin Ganin watan Farfesa Sambo Wali Junaid ya fitar, ya bayyana cewa Mai Martaba Sarkin…
Read More » -
Labarai
Karamar Hukumar Kumbotso ta cimma yarjejeniya da rukunin kamfanin Mamuda Group of Companies domin gina sabon asibiti a unguwar Kureken Sani
Rahoton Arewa Updates ya bayyana cewa yarjejeniyar na ƙunshe ne cikin wata sanarwa da Shugaban Karamar Hukumar, Abdullahi Ghali Basaf,…
Read More » -
Labarai
Rundunar ’yan sandan Bauchi ta ceto wani matashi bayan shafe kusan shekara 17 a ɗaure da sarka a cikin gida
Rahotanni sun nuna cewa ana zargin mahaifinsa, Mohammed Lawan, da garkame shi tare da ɗaure shi da sarka tsawon wannan…
Read More » -
Siyasa
An yi hatsaniya kan dokar zaɓe a Majalisar Wakilan Najeriya
An samu hatsaniya a zaman da Majalisar Wakilan Najeriya ta gudanar kan gyaran dokar zaɓen ƙasar ta 2025. Sashe…
Read More » -
Labarai
Gwamnatin Tarayya da Gwamnonin APC Sun Tallafa wa ‘Yan Kasuwar Singa da Biliyan 8
Gwamnatin Tarayya da ƙungiyar gwamnonin APC sun bayar da tallafi ga ‘yan kasuwar da gobara ta shafa a Kasuwar Singa.…
Read More » -
Labarai
Gwamnatin Sokoto Ta Ware Naira Biliyan 1 Domin Ciyarwa a Ramadan 2026
Gwamnatin Jihar Sokoto ta amince da ware naira biliyan 1 domin aiwatar da shirin ciyarwa na watan Ramadan na shekarar…
Read More » -
Labarai
ICPC Ta Fara Bibiyar Ayyukan Mazabu a Kano da Jigawa
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ƙasa, Independent Corrupt Practices Commission (ICPC), reshen jihohin Kano da Jigawa, ta…
Read More »