-
Labarai
’Yan sanda sun kama wani matashi mai shekaru 24 kan zargin ya kashe mahaifinsa mai shekaru 70 a ƙauyen Uzum da ke Ƙaramar Hukumar Giade ta jihar Bauchi.
Jami’in Hulɗa da Jama’a na rundunar, CSP Ahmed Mohammed Wakil, ya ce matashin ya yi amfani da sanda ne ya…
Read More » -
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu, ya kaddamar da sabon aikin noma na zamani da zummar kara samar da wadataccen abinci a Nijeriya.
Har ila yau, shirin ya kunshi rabar da kayan aikin noma na zamani daidai har guda 9,022, wadanda suka hada…
Read More » -
Labarai
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kaptin ɗin kungiyar Super Eagles, Ahmed Musa a matsayin sabon shugaban gudanarwar ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Kano Pillars.
Cikin wata sanarwa da kakakin gwamnan Sanusi Bature Dawakin Tofa ya fitar, ya ce naɗin wani ɓangare ne na ƙoƙarin…
Read More » -
Labarai
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu, ya kaddamar da sabon aikin noma na zamani da zummar kara samar da wadataccen abinci a Nijeriya.
Har ila yau, shirin ya kunshi rabar da kayan aikin noma na zamani daidai har guda 9,022, wadanda suka hada…
Read More » -
Labarai
Majalisar gudanarwa ta Bayero University Kano, ta naɗa Farfesa Haruna Musa, a matsayin shugaban jami’ar na 12.
Majalisar Gudanarwa ta Jami’ar Bayero, Kano, ta amince da nada Farfesa Haruna Musa, fsi, a matsayin Shugaban Jami’a (Vice-Chancellor) na…
Read More » -
Labarai
Wasu ‘yan bindiga sun kai mummunan hari a kauyen Rim da ke Jihar Filato, inda suka kai wa wasu da ke dawowa daga binne gawa farmaki, suka kuma yanke wa ɗaya daga cikin matasan da ke cikin su hannu.
Rahotanni sun bayyana cewa mutanen na kan hanyarsu ta dawowa daga jana’izar wani mamaci a kauyen Bachit, wanda ke makwabtaka…
Read More » -
Labarai
Hukumar Hisba ta rushe wani aure da take zargin an daurashi ba bisa ka’idaba
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta raba auren wasu matasa biyu da suka ɗaura wa kansu aure ba tare da…
Read More » -
Labarai
Ƴan majalisar wakilai bakwai daga jihar Akwa Ibom sun fice daga jam’iyyunsu na PDP da YPP zuwa jam’iyyar APC.
Yan majalisar da suka fice sun haɗa da Unyime Idem da Martins Esin da Paul Ekpo da Uduak Odudoh da…
Read More » -
Labarai
Mutukar Nigeria bata fito da sababbin tsare tsaren samun Karin kudin shigaba to tana cikin barazanar fadawa bakin talauci
Asusun bayar da lamuni na duniya (IMF) ya yi gargadin cewa kasafin kudin Najeriya na 2025 na fuskantar barazana mai…
Read More » -
Labarai
Wasu da ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne sunbude wuta a gidan wani tsohon minista
Maharan sun kai hari gidan tsohon Ministan Wasanni na Tarayya, Damishi Sango, da ke ƙauyen Dalwal a ƙaramar hukumar Riyom…
Read More »