Year: 2025
-
Ketare
Gwamnan jihar Texas ta Amurka ya ce sama da mutane 160 ne har yanzu ba a gano ba sakamakon ambaliyar ruwa da ta auku a ranar Juma’ar da ta gabata.
Greg Abbott ya ce wannan adadi na lardin Kerr ne kaɗai, ɗaya daga cikin wuraren da lamarin ya fi muni.…
Read More » -
Ketare
Birtaniya ta yi barazanar kara daukar mataki kan Isra’ila idan shawarar tsagaita bude wuta a Gaza ta gaza
Sakataren Harkokin Wajen Biritaniya, David Lammy, ya yi Allah wadai da rikicin jin kai a Gaza, yana mai cewa Biritaniya…
Read More » -
Iran ta musanta ikirarin Trump cewa ta nemi a sake fara tattaunawar nukiliya
Iran ta ce ba ta nemi tattaunawa da Amurka kan shirin nukiliyarta ba, kamar yadda Shugaban Amurka Donald Trump ya…
Read More » -
Ketare
Jam’iyyar NRM mai mulki a Uganda ta ayyana shugaban ƙasar, Yoweri Museveni a matsayin wanda zai yi mata takara a zaɓe mai zuwa.
Matakin zai bai wa shugaban ƙasar – wanda ya fi kowa jimawa kan mulkin ƙasar – damar tsawaita kusan shekara…
Read More » -
Ketare
Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon ƙaruwar fargabar samun ambaliya saboda yiyuwar sakin ruwan madatsar Lagdo ta Kamaru.
Jihohin sun haɗar da Benue da Edo da kuma jihar Bayelsa, waɗanda tuni suka fara shiri don kauce wa barazanar…
Read More » -
Ketare
Mutane biyu sun mutu sakamakon harbin da ƴansanda suka yi kan masu zanga-zanga a kasar Kenya.
Ƴansandan sun buɗe wuta ne kan ayarin wasu masu zanga-zanga a babban birnin Nairobi, na ƙasar. Jami’an ƴansandan sun yi…
Read More »


