Month: July 2025
-
Ketare
Kasar Koriya ta Arewa za ta tura ƙarin sojoji har 30,000 don karfafa rundunar sojin Rasha, in ji jami’an Ukraine
Kasar Koriya ta Arewa ta shirya ninka yawan sojojinta da ke yaki don Rasha a kan gaba da Ukraine, ta…
Read More » -
Ketare
Amurka ta ce hare-harenta sun rage karfin tasirin nukiliyar Iran da shekara daya zuwa biyu
Ma’aikatar tsaron Amurka Pentagon ta sanar da cewa hare-haren sojan Amurka kan Iran sun jinkirta shirin nukiliyar kasar da shekara…
Read More » -
Ketare
Mutane da dama sun bace bayan wani jirgin ruwa dauke da mutane 65 ya nutse a tsuburin Bali na kasar Indonesia
Akalla mutane hudu ne suka mutu yayin da wasu da dama suka bace bayan wani jirgin ruwa dauke da mutane…
Read More » -
Uncategorized
Yakin Rasha da Ukraine: Jerin muhimman abubuwa, rana ta 1,224
Wani hari na jirgin sama mara matuki na Ukraine a kan wata masana’anta a Izhevsk, a tsakiyar Rasha, ya kashe…
Read More » -
Ketare
Mutane biyu ‘yan kasar Sin suna fuskantar tuhuma kan yunkurin daukar leken asiri a cikin sojojin Amurka
Ma’aikatar Shari’a ta Amurka ta tuhumi wasu ‘yan kasar Sin guda biyu da leken asiri da kuma kokarin daukar ma’aikata…
Read More » -
Ketare
Trump ya ce Isra’ila ta amince da tsagaita wuta a Gaza, ya yi kira ga Hamas ta amince da yarjejeniyar
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce Isra’ila ta amince da “sharuddan da suka wajaba don kammala” tsagaita wuta na tsawon…
Read More » -
Ketare
Fiye da ƙungiyoyi 130 na jinƙai da sauran ƙungiyoyin fararen hula sun bukaci a gaggauta kawo ƙarshen ƙungiyar agaji ta Gaza (GHF), wani shiri na agaji da Isra’ila da Amurka ke marawa baya, suna mai cewa shirin ya zama barazana ga rayukan fararen hula.
A cewar ƙungiyoyin, fiye da Falasdinawa 500 ne suka mutu tun bayan da ƙugiyar agajin ta fara aiki a ƙarshen…
Read More » -
Ketare
Adadin mutanen da suka mutu a Gaza ya karu yayin da Hamas ke zargin Isra’ila da jinkirta tsagaita wuta
Akalla Falasdinawa 95 ne suka mutu a hare-haren Isra’ila a fadin Gaza, ciki har da fiye da mutane goma sha…
Read More »
